Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Honarabul Felix Hassan Hyate, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’, da ta samar da wata mafita ko wani ingantaccen tsarin da zai kawo …
Read More »Monthly Archives: April 2021
Buhari condoles Magajin Garin Sokoto over loss of Mother
Buhari condoles Magajin Garin Sokoto over loss of Mother From Our Special Correspondent in Sokoto President Muhammadu Buhari, on Monday,in Sokoto, condoled the Magajin Sokoto and Chairman, Sokoto Rima River Basin Development Authority ( SRRBDA), Alhaji Hassan Ahmad Danbaba, over the death of his mother , …
Read More »Yan bindiga Sun Sake Kashe Daliban Jami’ar Greenfield Biyu
Yan bindiga Sun Sake Kashe Daliban Jami’ar Greenfield Biyu Mustapha Imrana Abdullahi A wani labari mai abin ban takaici, da jami’an tsaro suka shaidawa Gwamnatin Jihar Kaduna sun ce sun samu gano karin Gawa biyu ta daliban jami’ar Greenfield mai zaman kanta da ke Kaduna a yau ranar Litinin 26 …
Read More »Bandits kill two more Greenfield University students
Bandits kill two more Greenfield University students On a sad note, security agencies have just reported to the Kaduna State Government the recovery of two more dead bodies of Greenfield University students, killed by armed bandits today, Monday 26th April 2021. In a statement Signed by …
Read More »Abdul Aziz Mai turaka Ya Bayar Da Tallafin Dubu Dari Biyar (500:000)
Abdul Aziz Mai turaka Ya Bayar Da Tallafin Dubu Dari Biyar (500:000) Mustapha Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin ya Tallafawa daukacin al’umma musamman ga masu bukatar taimakon Alhaji Abdul Aziz Mai turaka mai ba Gwamnan Jihar Katsina shawara a kan harkokin wayarwa da kan jama’a lokacin wata ziyarar da …
Read More »CLARIFICATION ON MISLEADING STORY CARRIED OUT BY SOME MEDIA HOUSES.
The attention of His Excellency, the Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has been drawn to a misleading story carried by some media organizations that he declared to end banditry in the state within four days. In a statement Signed by YUSUF …
Read More »Yan bindiga Sun Kashe Mutane A Kaduna
—Yan bindiga Sun Kai Hari A Wani Coci Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta mika sakon ta’aziyyarta ga wadansu mutane mabiya addinin Kirista da aka kaiwa hari a cikin Coci lokacin da suke bauta. Gwamnatin ta kuma bayyana cewa yan bindigar sun kuma kashe mutane 6 a karamar hukumar …
Read More »RE; MATAWALLE’S N2.9 BILLION IMAGINARY RAMADAN GIFTS.
RE; MATAWALLE’S N2.9 BILLION IMAGINARY RAMADAN GIFTS It is really sad that some people will want to use religion to attain political gains of meeting the whims of those politicians they are working for to concoct lies and make failed efforts to embarrass others. A …
Read More »KDSG condemns bandits’ attack on worshippers in Chikun LGA
KDSG condemns bandits’ attack on worshippers in Chikun LGA – Condoles church over killing of worshipper – Bandits kill six in Birnin Gwari LGA – One killed in Kachia LGA – Seven-year-old killed in Igabi LGA The Kaduna State Government has condemned in the strongest terms the …
Read More »Matasa Na Da Muhimmanci Wajen Ci Gaban Al’umma
Muna Kokarin Jawo Matasa Ne A Ta Fi Tare Da Su – Auwal D Kaya Imrana Abdullahi Alhaji Auwal Dahiru Kaya, mai neman takarar shugabancin karamar hukumar Giwa cikin Jihar Kaduna ya bayyana cewa ya shigo Gwagwarmayar siyasa ne domin tafiya tare da matasa a tabbatar masu da irin muhimmancin …
Read More »