Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Alhaji Aminu Bello Masari ta amince da biyan kudi naira miliyan dari 300 ga hukumar shirya jarabawa da NECO domin a saki sakamakon jarabawar yara ta shekarun 2019 da 2020 da suka gabata. …
Read More »Monthly Archives: April 2021
Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara
Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoton daliban makarantar Wasilatul huda Littafizul Kur’an sun Karrama Alhaji Bello Kagara, da lambar girmamawa bisa kokari da Kwazon da yake nunawa wajen ciyar da harkokin ilimi da zaman lafiya gaba …
Read More »Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800)
Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800) Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa Yan bindigar da suka sace dalibai 23 na jami’a mai zaman kanta a daren Jiya sun nemi a ba su kudin fansar naira miliyan dari Takwas. …
Read More »Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna
Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu yan bindiga sun kai hari a Daren jiya ga jami’a mai zaman kanta ta Greenfield da kan hanyar Abuja daga cikin garin Kaduna. Bayanan da Gwamnatin Jihar …
Read More »Armed bandits attack Greenfield Univerity
–One varsity staff member killed -Unspecified number of students kidnapped Last night, the Ministry of Internal Security and Home Affairs received distress calls of an attack by armed bandits on the Greenfield Univerity, situated at Kasarami, off the Kaduna-Abuja Road in Chikun LGA. Troops of Operation Thunder …
Read More »Ban Taba Ganin Mai Kokarin Inganta Rayuwar Jama’a Kamar Bello Kagara Ba – Sardaunan Daneji
Ban Taba Ganin Mai Kokarin Inganta Rayuwar Jama’a Kamar Bello Kagara Ba – Sardaunan Daneji Mustapha Imrana Abdullahi Sardaunan Danejin Katsina Alhaji Sabi’u Sa’idu Mahuta ya bayyana nadin sarautar Sarkin Yakin Danejin Katsina a matsayin abin da ya dace. Sardaunan Danejin Katsina ya bayyana hakan ne a lokacin da yake …
Read More »Matsalar Manoma Da Makiyaya Ta Fi Ta Boko Haram
Matsalar Manoma Da Makiyaya Ta Fi Ta Boko Haram Imrana Abdullahi Sakamakon irin bazuwar da tashe tashen hankulan da ake samu tsakanin bangarorin Manoma da Makiyaya har ya fi matsalar da ke cikin Yakin da ake samu na Boko Haram Sarakuna, Manoma da Ma’aikatan Gwamnati duk su na da hannu …
Read More »Gwamna Zulum Zai Mayar Da Kananan Hukumomi 5 Manyan Birane A Jihar Borno
Gwamna Zulum Zai Mayar Da Kananan Hukumomi 5 Manyan Birane A Jihar Borno Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin al’ummar da ke zaune a kananan hukumomi biyar cikin Jihar Borno sun zama manyan biranen da za a iya yin alfahari da su ko’ina a fadin duniya Gwamna Farfesa Babagana Umara …
Read More »Over 1000 YARI, MARAFA, SUPPORTERS DUMPED APC FOR MATAWALLE AND PDP
Over 1000 supporters of Abdulaziz Yari and Senator Kabiru Marafa from Bungudu Local Government have defected to the Peoples Democratic Party PDP from the opposition APC . In a statement Signes by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, Public Enlightenment and Communications,to the Governor and made available …
Read More »Zulum earmarks 5 LGAs for urbanization; shares food, cash to 9,400 displaced households in Mafa
Zulum earmarks 5 LGAs for urbanization; shares food, cash to 9,400 displaced households in Mafa Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum has announced his administration’s plan to transform communities in five local government headquarters to urban levels. Communities in Biu, Gubio, Kaga, Mafa and Monguno have …
Read More »