Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Karyata bayanan da wasu marasa kishi ke yadawa cewa wai an kai wa barikin soji da ke garin Jaji karamar hukumar hari. Gwamnatin ta bayyana hakan ne a cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun kwamishinan kula tsaro da harkokin …
Read More »Daily Archives: May 30, 2021
Mu Daina Taruwa Muna Lissafin Abin Da Sardauna Ya Yi – Sanata Shekaru
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya yi kira ga daukacin yan Nijeriya da su daina zama su na lisaafin abin da Sa Ahmadu Bello Sardauana ya aikata a lokacin rayuwarsa. Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana hakan ne a wajen babban taron shekara shekara …
Read More »Adamu Atta Ya Dauki Nauyin Yara Dubu 12 Su Yi Karatu
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ya ci gaba da Tallafawa al’ummar Jihar Kaduna,Najeriya da nahiyar Afrika baki daya mai kishin jama’a domin ganin kowa ya tsaya da kafafunsa Alhaji Adamu Atta ya dauki nauyin yara a kalla dubu Goma sha biyu da ga garin marabar Jo’s …
Read More »