Za Mu Fito Kamar Tururuwa A Gobe – Yan Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Yayan kungiyar Kwadago ta kasa a tarayyar Nijeriya sun bayyana cewa duk da irin abin da ya faru na kai wa yayan kungiyar tare da shugabanninsu na kasa hari a garin Kaduna za su fito kamar …
Read More »Daily Archives: May 18, 2021
Mutane Na Kara Nutsewa Cikin Wahala A Kaduna
Mutane Na Kara Nutsewa Cikin Wahala A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin Kaduna, ya ganewa idanunsa tare da tambayar al’umma halin da suka shiga ciki sakamakon matsalar da yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da uwar kungiyar kwadago ta kasa ke gudanarwa a Jihar …
Read More »Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba
Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba Shugaban kungiyar kwadago ta kasa kwamared Ayuba Wabba ya shaidawa wasu yan jarida da suka kutsa cikin jerin Gwanon masu Zanga zangar da ake a Kaduna cewa ya na jiran duk wanda ke son ya kamashi kamar yadda Gwamnan Jihar Kaduna ya rubuta …
Read More »Yajin Aikin Yan Kwadago Ya Gurgunta Sufuri,Bankuna Da Aikin Gwamnati A Kaduna
Yajin Aikin Yan Kwadago Ya Gurgunta Sufuri,Bankuna Da Aikin Gwamnati A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Al’amuran harkokin Sufurin Jirgin Sama, Kasa da kuma ayyukan Bankina da ma’aikatan Gwamnati duk sun gurgunce a Jihar Kaduna baki daya. Hakan kuwa ya faru ne sakamakon irin halin da al’amura suka kasance tsakanin Gwamnatin …
Read More »