… ..An nadawa Gwamna Alkyabbar girmamawa ‘yar asali Limami a Masallachin Haramayn na Birnin Makkah Mai Tsarki kuma shugaban Cibiyar Nazarin Larabci na Jami’ar Ummul Qura Farfesa Hassan Ibn AbdulHamid Al-Bukhari ya yabawa Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, bisa hidimtawa Musulunci da Gwamnan ke yi tare da gwamnatinsa. …
Read More »Daily Archives: May 31, 2021
Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret
Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar gidauniyar da ke kokarin wayar wa da marasa Maza, Mata da sauran al’umma kai game da illar da ke tattare da shan miyagun kwayoyi Margaret K Julius, ta yi bayanin cewa dole sai …
Read More »