Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin tabbatar da yin sasanci tsakanin yayan jam’iyyar APC reshen Jihar Kano ya isa Jihar Kano inda har ya fara gudanar da zamansa a yau Asabar domin aiwatar da aikinsa na tsawon kwanaki uku. Kwamitin karkashin jagorancin shugabansa Dokta Tony da kuma sakataren Kwamitin Dokta Aminu Waziri …
Read More »Daily Archives: October 23, 2021
Muna Neman A Bude Layukan Waya – Tambuwal
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sun rubutawa ma’aikatar kula da harkokin Sadarwa ta kasa da ta bude masu layukan wayar salula da can kwanan baya aka rufe domin jami’an tsaro su samu sukunin aiwatar da ayyukansu na yaki da yan bindiga. …
Read More »Goronyo attack: Zulum, Yahaya visit Sokoto as NEGF’s Reps; donate N20m
Governor Babagana Umara Zulum who is the Chairman of the Northeast Governors’ Forum, alongside Governor Inuwa Yahaya of Gombe State, were in Sokoto on Saturday, for condolence and solidarity visit to Governor Aminu Waziri Tambuwal over a recent attack on Goronyo market by bandits, which left about 40 dead. …
Read More »Barnar Da Obasanjo Ya Yi Wa Arewacin Najeriya Sai An Shekara 100 Ba A Gyara Ba – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Fitaccen dan kasuwa kuma mai fafutukar kare hakkin jama’a dan asalin Jihar Katsina mazaunin Kaduna Dokta Mahadi Shehu, shugaban kamfanin rukunin kamfanonin Dialque, ya bayyana irin Barnar da Obasanjo ya yi wa yankin arewacin Najeriya da cewa sai yan arewa sun yi shekaru Dari (100) ba …
Read More »