Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga daukacin al’umma da su rika gudanar da al’amuran rayuwa tare da fahimtar cewa akwai bukatar sadaukarwa domin samun ci gaba. Masari ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labarai ta gidan …
Read More »Monthly Archives: October 2021
Cibiyar Tallafawa Manoma Za Ta Kaddamar Da Ko- odinetocinta 44 A Jihar Kano
Mustapha Imrana Abdullahi Cibiyar da ke rajin Tallafawa manoma ta kasa mai suna “National Agricultural Mechanization Co operative Society” karkashin jagoranci Dan marayan Zaki Dokta Aliyu Muhammad Waziri na gayyatar daukacin al’umma zuwa wajen gagarumin taron kaddamar da Ko- odinetocinta 44 na Jihar Kano. Tare da wayar wa da jama’a …
Read More »An Karrama Dokta Aliyu Muhammad Waziri
An Karrama Shugaban Noman Zamani Da Lambar “Hasken Matasan Arewa” Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon yin aiki tukuru domin inganta rayuwa jama’a ya sa aka Karrama shigaban kungiyar Noman Zamani ta kasa Dokta Aliyu Muhammad Waziri, da lambar karramawa ta “Hasken Matasan Arewa”. Taron bayar da lambar karramawar dai an yi …
Read More »Borno Governor receives UNSG’s envoys to west, central Africa
… Zulum plays critical role at Lake Chad Govs forum, envoy says Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Friday received the United Nation Secretary General’s Special Representatives to the West Africa and Sahel (UNOWAS), Mr. Mahamat Saleh Annadif and his counterpart of the Central Africa (UNOCA) …
Read More »Several bandits eliminated in Chikun, Igabi LGAs
Several bandits eliminated in Chikun, Igabi LGAs – Bandit’s spouse, marabout, suspected collaborators arrested Security forces have reported that several bandits were eliminated, and camps destroyed, during clearance operations in Igabi and Chikun local government areas. According to the reports, clearance operations were conducted in Faka, Katuka, Barebari and …
Read More »THE IMPERATIVES OF A TRUST FUND FOR THE NYSC- BY BASHIR RABE MANI
The National Youth Service Corps (NYSC) is a program set up by the Federal Government to involve Nigerian graduates in nation building. Since its establishment in 1973, Nigerian graduates were required to take part in the National Youth Service Corps program for one year. The Scheme which was greeted with …
Read More »NAMCS Rejoices As Its President Received An Award Named “Hasken Matasan Arewa”
Imrana Abdullahi From Kaduna The National Agricultural Mechanization Cooperative Society (NAMCS) Dr Aliyu Muhammad Waziri received with joy the investiture of its National President as “Hasken Matasan Arewa”. This award ceremony which was held at the Northen regional headquarters in Kaduna, saw the “Arewa Youth Congress of Nigeria” (AYCN) led …
Read More »Masari Ya Bude Katafaren Ginin Ma’aikatan Kiwon Lafiya A Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana sabon tsarin tara kudin fansho tsakanin Gwamnati da ma’aikata a matsayin tsayayyen tsarin da kowa zai amfana bayan ajiye aikinsa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wajen babban taron bude katafaren ginin da kungiyar ma’aikatan lafiya …
Read More »Zulum: Borno’s primary school teachers to get 30k minimum wage, soon
… Rules out sack of unqualified teachers All qualified teachers in primary schools across Borno State will soon begin to enjoy N30,000 minimum wage, as against current situation in which some number of teachers receive as low as N11,000 due to activities of ghost teachers, Governor Babagana …
Read More »Alkalin Alkalan Jihar Kaduna Shehu Ibrahim Ya Rasu
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga birnin Zariya cikin Jihar Kadina na bayanin cewa Allah ya yi wa Alkalin Alkalan Jihar Alkali Shehu Ibrahim Ahmad rasuwa. Kamar yadda wata sanarwa da bayyana da ta fito daga Mansir Paki, sanarwar ta ce Alkalin alkalan na Jihar Kaduna ya rasu …
Read More »