Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan kishin kasa da ke zaune a cikin garin Kaduna arewacin tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su rika Sanya batun kishin kansu da kasarsu a gaba a koda yaushe domin komai ya kara inganta. Mai kishin kasar ya ce saboda irin kishin da yake …
Read More »Daily Archives: August 1, 2022
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Sayar Da Takin Zamani Na Shekarar 2022 Kan Naira Dubu 13 Kowane Buhu A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni a ya kaddamar da sayar da takin zamani da rarraba taki ga manoma a 2022 da rangwamen da za a siyar da shi akan Naira 13,000 kan kowanne buhu a wani bangare na kudirin farfado da aikin noma don …
Read More »