Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Sakamakon mamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka samu a Damaturu babban birnin jihar Yobe cikin ‘yan kwanakin nan ya haifar da gidaje da dama sun rushe wadda hakan ya haifar da samun magidanta da iftila’in ya shafa yin Gararamba akan tituna na …
Read More »Daily Archives: August 16, 2022
PDP Shiyyar Kudu Maso Yamma Na Goyon Bayan Ayu
Masu ruwa da tsaki na yan siyasa daga bangaren shiyyar Kudu maso Yamma a ranar Talata sun bayyana cikakken hadin kai da goyon baya ga shugaban jam’iyyar PDP na kasa Farfesa Iyorchia Ayu. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban masu ruwa …
Read More »