DAGA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su hanzarta zuwa babban birnin tarayya Abuja domin cin dimbin arzikin jama’a da kuma ma’adinai da ke shimfide a babban birnin. Ministan Abuja Alhaji Muhammad Musa Bello ne ya yi wannan kiran lokacin da yake yi wa …
Read More »Daily Archives: February 8, 2023
HUKUMAR HARAJI TA TARA TIRILIYAN GOMA SHA DAYA – SA’ADATU YERO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban hukumar tara kudin haraji na kasa Muhammad Nami ya bayyana cewa hukumar ta tara makudan kudin da suka kai naira tiriliyan Goma da kusan biyu a shekarar da ta gabata, 2022. Hajiya Sa’adatu Yero ce ta bayyana hakan a lokacin da ta wakilcin shugaban hukumar …
Read More »