Daga Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Zamfara a matsayin wurin da ake bukatar samun canji domin al’amura su ci gaba da inganta. Dan takarar kujerar majalisar wakilai a kananan hukumomin Anka da Talatar Mafara karkashin jam’iyyar ADC, Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema …
Read More »Daily Archives: February 27, 2023
APC TA LASHE ZABEN MAZABAR FUNTUWA DA DANDUME
Daga Imrana Abdullahi Kasancewar an gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya da na Dattawa a tarayyar Najeriya tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekaru 23 da suka gabata a halin yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da ta aiwatar da zaben sun fara …
Read More »