Home / andiya (page 223)

andiya

AN KOYAWA MUTANE 660 SANA’O’I A FUNTUWA

A kokarin al’umma musamman marasa galihu sun samu damar tsayawa da kafafunsu yasa Muryar darika koyawa mutane dari 660 sana’o’in da za su dogara da kansu. Bisa wannan dalilin ne ma yasa zababen gwamnan Jihar Katsana Dr Dikko Umar Rada ya yabawa Muryar Darikar Tijjaniyya Funtuwa ,bisa kokarinta na koyawa …

Read More »

An Gano Haramtattun Jami’o’i 49 A Najeriya

….AN GANO HARAMTATTUN JAMI’O’I A NAJERIYA A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban Muhammadu Buhari na ganin an gyara harkokin ilimi domin a samu ilimi mai inganci ya sa hukumar da ke kula da jami’o’I ta kasa (NUC) karkashin jagorancin Farfesa Abubakar Rashid, suka gano jami’o’in da ke gudanar da …

Read More »

Matasa Sun Kashe Barawon Mashin A Soba

…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …

Read More »

Senator Abdul’Aziz Yari Is The Answer – 593 NGO’s

….NCM ARE SUPPORTING YARI FOR SENATE PRESIDENT   By Imrana Abdullahi, Kaduna, Northwestern  Nigeria. An Amalgamation of 593 community based socio- cultural and Economic Encline Northern association revealed that they are hundred percent supporting Senator Abdul’Aziz Abubakar Yari’s ambition to become the ten president of the senate. The national body …

Read More »