Home / andiya (page 232)

andiya

Zulum Bags Fellowship of Architects Institute 

  Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, on Wednesday received honorary fellowship of the Nigerian Institute of Architects. The event took place in Abuja during which Senate President, Ahmed Lawan, and Governors of Kaduna and Taraba were amongst those honoured. In his reaction, Zulum reaffirmed his commitment to providing leadership …

Read More »

Sanata Shehu Sani Ya Tsallake Rijiya Da Baya

Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu mutanen da suke cikin Jirgin kasa daga garin Kaduna zuwa Abuja sun tsallake rijiya da baya sakamakon tashin wani abin fashewa da ake zargin cewa Bam ne da wasu yan Ta’adda suka tayar. Sanata Shehu Sani tsohon …

Read More »

MATSAYINMU A APC TA JIHAR KANO – MALAM SHEKARAU

  Assalamu Alaikum Da farko ina amfani da wannan lokaci na taya duk al’ummar Musulmi farin cikin zagayowar ranar da aka haifi Manzon Allah SAW, wacce gwamnatin tarayyar Najeriya a jiya ta ware a matsayin rana ta musamman don tunawa da ita. Annabi Muhammadu SAW shi ne mafi kaunarmu a …

Read More »

A Daina Hada Lamarin Tsaro Da Siyasa – Dandutse

Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin aikin Gona na majalisar wakilai ta kasa Honarabul Muktar Dandutse, mai wakiltar kananan hukumomin Fintuwa da Dandume, ya yi kira  ga daukacin yan Najeriya da su daina yamutsa batun tsaro da siyasa domin masu yin hakan ba su wata kasar da ta wuce Najeriya. Honarabul …

Read More »

Bagudu commends Military for doggedness in fighting insecurity

  Kebbi State Governor, Senator Abubakar Atiku Bagudu has commended the Nigerian Army for its relentless efforts in securing lives and property of the citizenry as well as protecting Nigeria’s territorial integrity.   In a statement Signed by YAHAYA SARKI, Special Adviser (SA) Media to Kebbi State Governor made available to …

Read More »

Ahmadu Bello Grand Daughter Died In Sokoto

From Our Reporter   Ahmadu Bellos Grand Daughter Hadiza Died today after a brief illness.Hadiza is the first daugther of Ahmadu Bello first Daughter Hajiyo Inno and also the daughter of Wanban Kano Abubakar dan Maje,eldest son of Emir of Kano Muhammadu Sanusi 1.   She was born in 1960 …

Read More »