Home / andiya (page 234)

andiya

ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU

HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …

Read More »

Umar Ne  Mukaddashin Shugaban EFCC 

Daga Imrana Abdullahi  Mohammed Umar, Daraktan Ayyuka, shi ne shugaban riko na Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa na (EFCC). Nadin nasa ya biyo bayan dakatarwar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdulrasheed Bawa. Tinubu, a wata sanarwa da Daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, …

Read More »

A CASE FOR MEDICAL JOURNALISM

  By Salisu Na’inna Dambatta   The practice of journalism has deep and firm roots in Nigeria: it is like a big tree with many branches.   Some of the branches focused on sports, politics, finance and the economy, aviation, energy, entertainment, education, agriculture, maritime services and even journalism itself. …

Read More »