A Contingent of One Hundred and One Athletics, Players and Officials From Katsina State have left for Ilorin the Kwara State to attend the 6th National Youth Games 2021. On a Press statement Signed by the State Director of sports Nalado Iro Kankia and made available to …
Read More »Matsalar Tsaro Na Hana Gwamna Matawalle Bacci – Dokta Sani
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban Kwamitin tsaro a Jihar Zamfara Dokta Sani Abdullahi Shinkafi Wambai, ya bayyana cewa matsalar tsaron da Jihar Zamfara ke fama da shi na hana Gwamna Muhammad Bello Matawalle Bacci saboda da tsananin damuwar da yake yi game da lamarin. Dokta Sani Abdullahi ya bayyana hakan ne …
Read More »Yin Aikin Ba Sani Ba Sabo Zai Magance Matsalar Tsaron Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen mai fafutukar kare hakkin jama’a Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana daukar matakin aikin ba Sani ba sabo a matsayin abin da ya dace domin magance matsalolin tsaron da ke addabar Jihar. Gwamnati na aiki amma matsalar masu bayar da bayanan sirri ga yan bindiga …
Read More »Zulum: Seeing nightlife in Banki is one of my happiest moments as Governor
… Approves additional N50m for night traders Governor Babagana Umara Zulum on Thursday night, went out on the streets, to see first hand, how the commercial town of Banki was going to seem after seven years of desertion. Zulum was impressed that at 10:30pm, the town was bustling with …
Read More »PDP’ Zoning of Chairmanship to North, Threat to Consolidation of Democracy
The Coalition of Northern Groups, CNG has frowned at the resolution taken at the National Executive Committee meeting of the People’s Democratic Party zoning the national championship to the North, describing it a contradictory threat to the consolidation of democracy in Nigeria. Abdul-Azeez Suleiman, Spokesperson of …
Read More »Masu Bukatar Musamman Sun Yi Murnar Samun Dokar Ƴanci A Kaduna, Sun Buƙaci Aiwatar Da Dokar Nan Take
DAGA; USMAN NASIDI KADUNA. HADADDIYAR kungiyar nakasassu ta kasa (JONAPWD), reshen jihar Kaduna ta nuna farin cikin ta game da samun Dokar ƴancin nakasassu da aka dade ana jira wadda aka sanya cikin doka kuma Mai Girma Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-rufai ya sanya wa hannu. …
Read More »Zulum visits Banki as 2,200 families receive N84m for livelihoods; municipal offices opened
… Returnees get N40,000 each for trading Borno State Governor, Prof. Babagana Umara Zulum alongside humanitarian partners were in Banki, a border town on Thursday, where N84m was distributed to 2,200 families who returned after fleeing from insurgent attacks. The funds is to enable the families engage in …
Read More »JONAPWD, Jubilates As Disability Bill Act Passed Into Law, Seeks Immediate Implementation
By; USMAN NASIDI KADUNA. The Joint National Association of Persons with Disability (JONAPWD), Kaduna chapter has expressed joy over the long awaited Disability Bill Act passed into Law and signed by His the Excellency the Executive Governor of Kaduna State Malam Nasiru El-rufai. During a Press Briefing …
Read More »Buhari Ya San Me Ke Kawo Cin Hamci Da Rashawa – Batayya
Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari da ya tabbatar da gudanar da binciken me ke kawo cin hanci da rashawa. Shugaban kungiyar masu motocin sufuri ta kasa Dokta Kasim Ibrahim Batayya ne ya yi wannan kiran lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labarai ta NTA …
Read More »Regional Security: Zulum, 7 Other Lake Chad Governors meet in Cameroon
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, alongside seven other Governors within the Lake Chad Basin, on Monday, met in Younde, Cameroon, to discuss regional security cooperation and path to improve stability. The meeting had six Governors in attendance: Zulum from Borno, Issa Lamine of Diffa in Niger Republic; Midjiyawa Bakari …
Read More »