Mustapha Imrana Abdullahi …An hana sayar da Fetur a cikin jarkoki a kananan hukumomin Birnin Gwari,Chikun,Giwa,Igabi Da Kajuru. Bayan yin duba sosai a game da harkokin matsalolin tsaro hukumomin tsaro sun fitar da wadannan matakai, bisa duba da wannan yanayi Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da Dakatar da dukkan wadannan …
Read More »Tsaro: Matasan Arewa Na Goyon Bayan Matakan Da Gwamna Matawalle Ya Dauka
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan arewacin Nijeriya da ke fafutukar samar da zaman lafiya da kuma hadin kan siyasa (NOYPO) sun bayyana cikakken hadin kai da goyon bayansu ga Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle game da irin matakan da ya dauka a kan harkokin tsaro a Jihar. Sakataren kungiyar …
Read More »Surrender: Borno’s Security Town-Hall Demand Stringent Profiling, Seizure of Firearms from repentants; 14 Other Resolutions
… NASS, Shehu, Victims, Muslims, Christians, CSOs, NUJ, NBA, NLC, Women speak A security multi-stakeholder town-hall meeting hosted by Governor Babagana Umara Zulum in Maiduguri on Sunday afternoon extensively discussed the pros, cons and implications of ongoing surrender by Boko Haram fighters, after which the meeting came …
Read More »Insecurity: Northern Youth Drum Support For Matawalle’s Latest Measures, Caution Opposition
A group, Northern Nigeria Youths for Peace and Political Unity (NOYPO), has declared support for the Governor of Zamfara State, Bello Muhammad Matawalle over his recent security measures in the state. The National Secretary of the group, Barrister Abdullahi Ahmed Kalgo in a message entitled, “Bandits: Insecurity challenges …
Read More »Yan bindiga Sun Kashe Dan Sanata Bala Na’allah
Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe Kyaftin Abdulkarin Bala Ibn Na’allah babban ɗa ga Sanatan. Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige, ya …
Read More »Hajiya Ramatu Usman Funtuwa Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Tarayya Ta Samar Da Tsaro A Yankunan Karkara
Abdullahi Sheme An yi Kira ga Gwamnatin tarayya da ta samar da ingantaccen tsaro a yankunan karkara domin inganta noma a kasar nan Wannan kiran ya fito ne daga bakin Wata Babbar Manomiya Hajiya Ramatu Usman Funtuwa a lokacin da take raba ragowar takin zamani tirela …
Read More »Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. …
Read More »Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. Maikaba ya shaidawa jaridar wasanni ta SPORTINGLIFE cewa tuni …
Read More »Borno, NIPC partner on investments as Zulum plans to establish new promotion agency
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum has on Wednesday visited the headquarters of the Nigerian Investment Promotion Council in Abuja to tie partnerships in order to attract investment opportunities to the State. Zulum explained that Borno’s geographical location bordering three countries have placed the State at very high investment …
Read More »IMPERATIVES OF NYSC TO PEACE, UNITY AND SOCIO-ECONOMIC DEVELOPMENT OF NIGERIA
– By Bashir Rabe Mani All nations of the world have one form of post-graduation national service or the other just as Nigeria has the indispensable National Youth Service Corps (NYSC), which has been part of the country’s development agenda since 1973. To say that the Scheme is important or …
Read More »