By Sani Gazas Chinade, Maiduguri Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has described the choice of Senator Kashim Shettima as APC’s Vice Presidential candidate, as the wisest choice made by the party’s presidential candidate, Asiwaju Bola Ahmed. Zulum stated this in a statement he personally signed, …
Read More »Tinubu/Shettima:Wannan Tikitin Babbar Nasara Ce Ga APC – Buni
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni, na jihar Yobe ya taya dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu murnar zabar wanda ya cancanta ya zama mataimakin shugaban kasa, Sen. Kashim Shettima babbar nasara ce ga Jam’iyyar APC. Gwamnan wanda shi …
Read More »YAN SIYASA SU RIKA AMINCEWA DA KADDARA – MUSA HARO
IMRANA ABDULLAHI Alhaji Musa Haro Dan Madamin Daura Hakimin Dumurkul, ya jaddada kiran da yake yi wa al’umma a koda yaushe su rika amincewa da Kaddara a duk lokacin da aka yi zabe. Alhaji Musa Haro, ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a wajen …
Read More »Atiku Ya Nada Bappayo Mai taimaka Masa Na Musamman A Kan Harkar Kasuwanci A Yankin Arewa Maso Gabas.
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Tsohon shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa karkashin tutar jam’iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa Atiku Abubakar ya amince da nada Dokta Ali Bappayo Adamu a matsayin mai taimaka masa na musamman a kan harkokin bunkasa kasuwanci a yankin Arewa maso Gabas. Atiku ya …
Read More »El – Marzuq Donates 2 Million For Voters Registration
Mustapha Imrana Abdullahi The All Progressive Congress ( APC) National Legal adviser Ahmad Usman El- Marzuq has called on the Good people of Katsina state and Daura emirate to come out in their large number to make sure they get their voters card for the benefit of all. The legal …
Read More »An Gudanar Da Bukuwan Sallah Cikin Kwanciyar Hankali A Jihar Yobe.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu An gudanar da bukukuwan Sallah cikin kwanciyar hankali lami lafiya a fadin jihar Yobe yayin da musulmi suka fito domin gudanar da Sallah Eid-el- Kabir a dukanin masallatai ba tare da fuskantar wata barazanar tsaro ba. Wannan biki na Sallah …
Read More »KATIN ZABE NA DA MATUKAR MUHIMMANCI A LOKACIN DA MUKE CIKI – NASIR DAURA
IMRANA ABDULLAHI An bayyana karin zabe a matsayin wani abu mai matukar muhimmanci da ke zaman wani Makamin da kowa zai yi alfahari da shi wajen zabar abin da kowa ke bukata a kowa ne irin mataki. Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Daura Nasir Yahya Daura …
Read More »Sakon Murnar Babba Sallah Ga Al’ummar Musulmi Daga Dokta Iyorchia Ayu, Shugaban Jam’iyyar PDP Na Kasa
(Imanin Mu Ya Fi Karfin Abin Da Muke Jin Tsoro) Ya yan uwana al’ummar Musulmi tare da murna da farin ciki nake taya daukacin al’umma Musulmin Najeriya da kuma Duniya baki daya murnar babbar Sallah Hakika babban alfanun da ke cikin sadaukarwar yin layya, alwai nuna kauna, …
Read More »In Kaduna church shares food to hundreds of Muslims for sallah celebrations
….to sthrenthening Christian and Muslims relationship. The general overseer of Christ Evangelical and life intervention Fellowship Ministry, pastor yohanna buru has doled out over 1000 take- away food packages to poor Muslims, and orphans for sallah celebrations. Adding that The essence is to help the poor …
Read More »NHRC FELICITATES WITH MUSLIM FAITHFULS ON EID EL KABIR
By Sani Gazas Chinade Chinade, Damaturu The Executive Secretary of the National Human Rights Commission Chief Tony Ojukwu SAN, congratulates all Muslim Faithfuls as he wishes them a cheerful and memorable Eid El Kabir celebration. Chief Ojukwu SAN who made this felicitation on the 2022 Eid El Kabir day …
Read More »
THESHIELD Garkuwa