Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi Da Fashi Mutane 13 A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan Sanda ta kasa reshen Jihar Katsina ta bayyana nasarar kama wadansu mutanen da suka addabi Jihar da fashi da makami da sauran aikata miyagun ayyukan su 13. Rundunar dai ta bayyana hakan …
Read More »National cohesion: El-Zakzaky group attends Christmas service, presents gifts
National cohesion: El-Zakzaky group attends Christmas service, presents gifts Members of Islamic Movement in Nigeria (IMN), popularly called Shiites on Friday attended a Christmas Church service at Evangelical Redeemed Church of Christ (ERCC), Samaru, Zaria, Kaduna State. Speaking in an interview with Journalists shortly after the service, the …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai da muke samu daga Jihar Kano na cewa Allah ya yi wa mahaifin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso Marigayi Alhaji Musa Sale Kwankwaso kafin rasuwarsa shi ne Hakimin Madobi, ya kuma rasu ne a Daren Jiya. …
Read More »Mention name of the north west governor behind the bandits and other violent crimes – DG Media
Mention name of the north west governor behind the bandits and other violent crimes – DG Media Imrana Abdullahi Zamfara state Governor Bello Mohammad Matawalle has saved 344 school children in zamfara from being kidnapped in view of what happened in katsina state where over 333 were abducted recently. The …
Read More »Two Vigilantes, five others killed Cars, 330 bags of maize burnt
Two Vigilantes, five others killed Cars, 330 bags of maize burnt The Kaduna State Government has been informed that several armed bandits were neutralized at the outskirts of Galadimawa in Giwa local government area of Kaduna State. The armed bandits were neutralized after they attacked the weekly …
Read More »Wamakko mourns renowned Islamic Scholar, Sheikh Lemu
Press Release The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has described the death of the Internationally-acclaimed Islamic Scholar, Sheikh Ahmed Lemu,as an irreplaceable loss to the country and the Islamic world. Lemu, who died at the …
Read More »Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP
Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari. Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar. Zamu kawo maku karin …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Mataimakin Mai Bayar Da Shawara A Fadar Shugaban Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Mataimakin Mai Bayar Da Shawara A Fadar Shugaban Rasuwa Kamar yadda muka samu bayani daga Jihar Kaduna a yau ne Allah ya yi wa Ambasada Adamu Muhammed rasuwa . Kafin rasuwar Ambasada Adamu Muhammed shi ne ya yi wa tsofaffin shugabannin Nijeriya guda hudu aiki …
Read More »Gwamna Zullum Ya Bankado Ma’aikatan Bogi Dubu 22, 556
Gwamna Zullum Ya Bankado Ma’aikatan Bogi Dubu 22, 556 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum na ganin an tsaftace jadawalin biyan Albashi daga yan Bogi masu karbar dimbin albashin jama’a da sunan yi wa Jihar aiki a halin yanzu Gwamnatinsa ta bankaɗo malaman bogi …
Read More »Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda aka samu sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalan Shaikh Dokta Ahmad Lemu cewa Allah ya yi masa Rasuwa a safiyar yau a garin Minna na Jihar Neja a tarayyar Nijeriya. Kamar dai yadda sanarwar ta bayyana …
Read More »