Home / andiya (page 376)

andiya

No telecoms shutdown in Kaduna State

  The Kaduna State Government has no plans to shutdown telecoms services. It has not made such a decision, neither has it announced any such plans. The Kaduna State Government did not reach out to any federal agency to request a telecoms shutdown, and it has not in any way …

Read More »

A Gaggauce An Kama Kasurgumin Mai Sata Da Kashe Mutane

Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin jami’an tsaron tarayyar Najeriya na ganin sun magance dukkan matsalar tsaron da ake fama da ita na satar jama’a domin karbar kudin fansa da kuma satar Dabbobi wanda duk hakan ke yin sanadiyyar salwantar Dukiya da rayukan jama’a, a halin yanzu rahotannin da muke samu …

Read More »

Hukumar Zaben Kaduna Ta Dage Zaben Kananan Hukumomi Hudu

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar zabe mai zaman kanta a Jihar Kaduna (KADSIECOM) ta sanar da dage zaben kananan hukumomi guda hudu a Jihar. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu, ta bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai a ofishin hukumar da ke Kaduna, a ranar Juma’a 3 …

Read More »