Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na Jihar Bauchi ya sake raba keke NAPEP guda dari 655 a karo na biyu da Motocin Sufuri 154 don inganta yanayin harkan Sufuri a jihar. Gwamnan a lokacin da yake raba kayan a Bauchi, ya ce wannan raba Ababen hawa na daya’ …
Read More »Masari Ta Karrama Yan Firamare Da Suka Wakilci Jihar Katsina
Gwamna Aminu Bello Masari ya yi kira ga iyaye da su rika juriyar sa ido da kula da tarbiyyar ‘ya’yan su mata, madadin su rika hana su zurfafa Ilimin su zuwa matakar gaba da Sakandare. Alhaji Aminu Bello Masari ya yi wannan kiran ne a fadar Gwamnatin Jihar Katsina yayin …
Read More »Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna
Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnati na ganin ta wayar da kawunan masu kanana da matsakaitan masana’antu a Jihar Kaduna a halin yanzu aka shiryawa yan kungiyoyi masu sana’o’i da kuma kamfanoni domin karin fadakarwa da kuma bayar …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE INAUGURATES STATE ECONOMIC MANAGEMENT TEAM
The Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has inaugurated the State Economic Management Team that will design sound macro and micro economic standards of the state. The inauguration ceremony which held at the Government House, Gusau new Council chamber has the state Deputy Governor …
Read More »NGO donates vehicle, gadgets to Kaduna Vigilante Service
NGO donates vehicle, gadgets to Kaduna Vigilante Service An Non Governmental Organization, ‘Bamaje Foundation’ has donated a motor vehicle and communication gadgets to the Kaduna State Vigilante Service in Kaura Local Government Area of Kaduna State. Speaking at the presentation ceremony held at the Kaura Local Government Council …
Read More »43! A Massacre Too Many
43! A massacre too many. The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation unreservedly condemns the brutal slaughter of not less than 43 rice farmers in Borno state. The slaughter of innocent victims in their farmland should not be taken lightly, every effort must be taken to ensure that the perpetrators are …
Read More »An Kaddamar Da Sababbin Shugabannin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna
An Kaddamar Da Sababbin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar Teloli masu aikin suturar sa kowane dan Adam ke amfani da ita manya da yara har ma da Jarirai reshen Jihar Kaduna sun zabi Sababbin shugabannin da za su ja ragamar Kungiyar. A wajen babban taron …
Read More »An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi
An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin yin rijista don bayar da tallafi ga direbobi a jihar Katsina don rage masu radadin da wahalar da cutar Korona ta haddasa. Karkashin hukumar kula da kanana da matsakaitan masana’antu ta …
Read More »Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan
Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan Mustapha Imrana Abdullahi A cikin wannan hoton za a iya ganin mashahurin Dan siyasa daga Jihar Kano Alhaji Dauda Dan Galan wanda a zamanin da can baya ba a iya bayanin tasirin siyasa ba tare da an ambaci wannan mashahurin …
Read More »Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni
Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe kuma shugaban rikon jam’iyyar APC na kasa Alhaji Mai Mala Buni ya bayyana cewa shugabancin APC baya hana shi yi wa jama’ar Yobe aikin da suka zabe shi ya yi masu. Gwamnan …
Read More »