Home / andiya (page 385)

andiya

Gobe Za A Ba Sarkin Zazzau Sandar Mulki

Ana Gayyatar Daukacin Jama’a Da Su Halarci Nadin Sabon Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babban kwamitin shirye shiryen baiwa Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Jakada Nuhu Bamalli na 19, Sandar mulki karkashin jagorancin kwamishina ma’aikatar kananan hukumomi da masarautun gargajiya Alhaji Jafaru Sani, na gayyatar daukacin al’umma da su halarci …

Read More »

An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta

An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Gan Allah Fulani Develipment Association Of Nigeria ( GAFDAN) Alhaji Sale Bayeri, Bauran Wase ya yi kira Gwamnatin tarayyar Nijeriya da daukacin Jihohi baki daya da su sauke nauyin da ke wuyansu game da …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Azare Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Bauchi na cewa Allah ya yi wa fitaccen mafaraucin nan da ke kama yan fashi da makami Alhaji Ali Kwara rasuwa. Alhaji Lamara Garba Azare wanda ya bayyana cewa sun yi makarantar sakandare tare …

Read More »

Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau

Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babbar kotun Jihar Kaduna da ke a Unguwar Dogarawa Sabon garin Zariya ta yanke hukuncin cewa Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ne Sarkin Zazzau na sha Tara (19). Alkalin kotun mai shari’a Kabir Dabo, ya yanke hukuncin cewa za a iya …

Read More »

Gwamnan Matawalle Zai Kawo Karshen Cin Zarafin Yara

Takardar Manema Labarai GWAMNAN MATAWALLE  YA HIMMATU DOMIN KAWO KARSHEN WULAKANTA YARA DA SAFARAR MUTANE TAHANYAR TATTAUNAWA DA MALAMAN ADDININ ISLAMA DA SHUGABANNI, SARAKUNAN GARGAJIYA A JIHAR. Mai Daraja, Gwamnan Jihar Zamfara Honarabul Dokta. Bello Mohammaed MON ( Matawallen Maradun) ya ce Gwamnatinsa na kokarin ganin bayan dukkan wani nau’in …

Read More »

250 Youth Trained On Fish Farming In Kaduna

No fewer than 250 youths have been trained on fish farming in Kaura Local Government Area of Kaduna state. The training was organized by the Nigeria Institute for Oceanography and Marine Research (NIOMR), Lagos. Speaking at the closing ceremony in Kagoro, the Executive Director, NIOMR, Dr Abiodun Sule said the …

Read More »