Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana nadin sabon Sarkin Zazzau Jakada Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarki na 19 daga tsatson Fulani an yi ne domin Gwamnati ta gyara irin abin da turawan mulkin mallaka suka yi na rashin adalci. Gwamnan …
Read More »Gobe Za A Ba Sarkin Zazzau Sandar Mulki
Ana Gayyatar Daukacin Jama’a Da Su Halarci Nadin Sabon Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babban kwamitin shirye shiryen baiwa Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Jakada Nuhu Bamalli na 19, Sandar mulki karkashin jagorancin kwamishina ma’aikatar kananan hukumomi da masarautun gargajiya Alhaji Jafaru Sani, na gayyatar daukacin al’umma da su halarci …
Read More »Senate President, Senate Leader, Wamakko, Ministers,others, attend wedding of Aliero’s son, Yarima’s daughter
Press Release Senate President, Dr Ahmad Ibrahim Lawan, Senate Majority Leader , Dr Abdullahi Yahayya, Senators Aliyu Magatakarda Wamakko., Dr Ibrahim Gobir, Danbaba Damboa and Bala Ibn Na’Allah, were among thousands of well wishers who stormed Sokoto city, on Saturday, to witness the wedding Fatiha of the Son of …
Read More »An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta
An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Gan Allah Fulani Develipment Association Of Nigeria ( GAFDAN) Alhaji Sale Bayeri, Bauran Wase ya yi kira Gwamnatin tarayyar Nijeriya da daukacin Jihohi baki daya da su sauke nauyin da ke wuyansu game da …
Read More »Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara
Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya sanar da dokar yin hani ga duk wani shugaban karamar hukuma da Sarakuna da kada su sake a same su da rashin kwana a cikin Jihar Zamfara na …
Read More »Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Azare Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Bauchi na cewa Allah ya yi wa fitaccen mafaraucin nan da ke kama yan fashi da makami Alhaji Ali Kwara rasuwa. Alhaji Lamara Garba Azare wanda ya bayyana cewa sun yi makarantar sakandare tare …
Read More »Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau
Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babbar kotun Jihar Kaduna da ke a Unguwar Dogarawa Sabon garin Zariya ta yanke hukuncin cewa Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ne Sarkin Zazzau na sha Tara (19). Alkalin kotun mai shari’a Kabir Dabo, ya yanke hukuncin cewa za a iya …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY
PRESS STATEMENT BANDITRY: GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY IN THE STATE His Excellency Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has declared total faceo-ff with any person or group found either sponsoring, aiding, abetting or guiding bandits in the state. The …
Read More »Gwamnan Matawalle Zai Kawo Karshen Cin Zarafin Yara
Takardar Manema Labarai GWAMNAN MATAWALLE YA HIMMATU DOMIN KAWO KARSHEN WULAKANTA YARA DA SAFARAR MUTANE TAHANYAR TATTAUNAWA DA MALAMAN ADDININ ISLAMA DA SHUGABANNI, SARAKUNAN GARGAJIYA A JIHAR. Mai Daraja, Gwamnan Jihar Zamfara Honarabul Dokta. Bello Mohammaed MON ( Matawallen Maradun) ya ce Gwamnatinsa na kokarin ganin bayan dukkan wani nau’in …
Read More »250 Youth Trained On Fish Farming In Kaduna
No fewer than 250 youths have been trained on fish farming in Kaura Local Government Area of Kaduna state. The training was organized by the Nigeria Institute for Oceanography and Marine Research (NIOMR), Lagos. Speaking at the closing ceremony in Kagoro, the Executive Director, NIOMR, Dr Abiodun Sule said the …
Read More »