APPEAL FOR ASSISTANCE TO FLOOD VICTIMS IN SOKOTO STATE A concerned citizen in Sokoto State, Zayyanu Aliyu Balarabe Goronyo, has appealed to the Wife of the President, Hajiya Aisha Buhari, to urgently assist the thousands of flood victims in almost all the twenty three Local Governments of Sokoto State. Aliyu, …
Read More »The United Labour Congress Reconciled With NLC
The breakaway labour union, the United Labour Congress (ULC), has on Tuesday reconciled with the mother body, the Nigeria Labour Congress (NLC) in Kaduna state, with a common resolve to vigorously pursue workers welfare. Addressing journalists shortly after a joint state executive council reconciliation meeting, held at the Textile Labour …
Read More »Muslim students seek greater protection of schools in Southern Kaduna
Muslim students seek greater protection of schools in Southern Kaduna The Muslim Students Society of Nigeria, Jama’a Local Government Area of Kaduna State has called on government to do more in protecting schools in Southern Kaduna. This is a contained in a statement signed by the Ameer, MSSN, Shafi’i Jume …
Read More »Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna
Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda Alhaji Alhassan Balarabe Musa ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kammala shirin biyan wadanda suka ajiye aiki sama da mutane dari biyar (593) kudin Graduti Mutanen da abin ya shafa sune wadanda suka yi ritayar a …
Read More »Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Ya Rabawa Musakai Kekunan Hawa
Imrana Abdullahi A kokarin ganin annsamawa musakai da ke fama da nakasa domin su samu saukin rayuwa yasa Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad Kauran Bauchi rabawa masu fama da nakasa Kekunan hawa irin na guragu saboda su samu saukin gudanar da harkokin rayuwa. Kamar dai yadda Gwamnan ya …
Read More »Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti
Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti Imrana Abdullahi Wadansu mata da ake kira mata masu hankali, ilimi tare da dimbin basira sun yi Kudi Kudi domin sayen motar daukar matan da ke dauke da ciki lokacin haihuwa Su dai matan daga Jihar Jigawa sun hada …
Read More »Zaria Street FC clinches Sarkin Kasuwa maiden Inter Street football Competition trophy
Zaria Street FC clinches Sarkin Kasuwa maiden Inter Street football Competition trophy The Zaria Street football Club Kafanchan in Jema’a Local Government Area of Kaduna state has emerged winners in the final of the maiden edition of the Sarkin Kasuwa Inter Street Football Competition which was played at the Old …
Read More »Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid
Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid BARISTA Aminu Abdurrashid Lauya ne mai zaman kansa da ke da ofishinsa a garin Kaduna ya yi wa manema labarai bayani a game da rikicin Kudancin kaduna da lamarin yaki ci yaki cinyewa duk da irin …
Read More »Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo
Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …
Read More »An Samu Rarar Naira Miliyan Sama Da Dari 470 Na Ma’aikatan Bogi A Sakkwato – Tambuwal
An Samu Rarar Naira Miliyan Sama Da Miliyan Dari 470 Na Ma’aikatan Bogi A Sakkwato – Tambuwal Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sakamakon umarnin da ya bayar na a bincika tare da tantance ma’aikatan Jihar Sakkwato an samo rarar kudi sama da naira …
Read More »