By: Nasiru Yusuf Gwadabe Saturday, 4th April 2026 will not fade easily from the living memory of Kano. It is a date that has already secured its place in the history of the ancient city, not through official proclamation, but through the overwhelming expression of its …
Read More »Hukumar BON Ta Karrama Gwamnan Zamfara Da Lambar Yabo Ta Gwamnan Shekara A Fannin Ababen More Rayuwa
Hukumar kula da kafafen Watsa Labarai ta Nijeriya (BON), ta karrama Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, da lambar yabo ta “Gwamnan Shekara a Fannin Ababen More Rayuwa,” sakamakon gagarumin ci gaban da gwamnatinsa ta samu musamman a shirin sabunta birane a faɗin jihar. An miƙa wa gwamnan wannan babbar …
Read More »Gwamna Sanata Uba Sani Adalin Shugaba Ne – Tahir Gambo
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Tahir Gambo Abubakar, daga mazabar dan majalisar Jiha ta Doka/ Gabasawa, ya yabawa Balaraben Gwamna Sanata Uba Sani, bisa kokari da irin adalcin da yake yi wa al’ummarsa da yake jagoranta musamman sakamakon irin ayyukan da yake shimfidawa jama’a cikin birane da karkarun Jihar Kaduna da …
Read More »Ina Yin Takara Ne Da Nufin Inganta Rayuwar Al’umma – Tahir Gambo
Daga Imrana Abdullahi Dan takarar kujerar majalisar dokoki ta Jihar Kaduna domin wakiltar al’ummar mazabar Doka/Gabasawa da ke cikin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Tahir Gambo Abubakar,ya bayyana cewa ya na yin wannan takara ne domin bin umarnin jama’a da suka nemi lallai sai ya tsaya neman wannan …
Read More »UPDATE ON CNG BUS INCIDENT: GOVERNOR UBA SANI ORDERS SWEEPING MULTI-AGENCY PROBE, REASSURES PUBLIC
By Imrana Abdullahi Following the earlier statement by the Kaduna State Police Command, the Kaduna State Government provides this update on the incident at Mando Motor Park in the early hours of 5th April 2026. In a statement signed by the Honourable Commissioner for Information and Culture, Malam Ahmed Maiyaki, …
Read More »Easter Celebration: Tuareg President Congratulates Pastor Yohanna on Successful Completion of 40-Day Lent, Strengthens Ties
In an effort to have a peaceful co-existance between Tuareg President and Pastor Buru, the president Tuareg Congratulates Pastor Yohanna for Successful Completion of 40-Day Lent, just to Strengthens Ties In the spirit of Easter celebration and interfaith harmony, the National President of Tuareg Residents in Nigeria, Alhaji Ali Mohammed …
Read More »Na Shiga Cikin Farin Ciki Sosai Matuka Da Diyata Ta Haddace Littafin Allah – Shaikh Musa Asadussunnah
Daga Imrana Abdullahi Shaikh Musa Yusuf Asadussunnah ya bayyana cewa ya shiga cikin matukar farin ciki da annashuwar da ba ta da iyaka ranar da yarsa da ya haifa ta haddace littafin Allah. Shaikh Asadussunnah ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai jim kadan bayan …
Read More »Na Je Dakin Allah A Saudiyya Na Roki Allah Ya Ba Diyata Alkur’ani -Rabi’u Kakaki
…Na biya mata Umara Daga Imrana Abdullahi Wani daga cikin iyayen yaran da suka haddace Alkur’ani mai tsarki a makarantar Daru Sigaril HUFFAZ ya bayyana irin farin cikin da yake tare da shi kasancewar yarsa na daga cikin dalibai 37 mai suna Amina Rabi’u Kakaki. Alhaji Rabi’u Kakaki ya bayyana …
Read More »Muna Da Makarantar Koyar Da Marayu Kyauta A Kaduna – Abdul’azeez Kaka
Daga Imrana Abdullahi Abdul’azeez Abubakar da ake yi wa lakabi da Kaka, dan takarar majalisar Wakilai domin wakiltar al’ummar Karamar hukumar Kaduna ta Arewa ya bayyana cewa yaye daliban da aka yi wadanda suka haddace littafin Allah Alkur’ani mai girma abin a yaba ne ga wadanda suka yi wannan gagarumin …
Read More »Easter 2026 : Manna Group Appreciates Nigerians
Manna Group, the parent organization of Micromanna Limited, Manna Academy, and the Chima and Precious Nnaedozie Foundation, has extended its warmest greetings to Nigerians and the global Christian community in celebration of this year’s Easter. In a special Easter message released Saturday in Kaduna, the group’s CEO …
Read More »
THESHIELD Garkuwa