Shirin WYEP Domin Inganta Rayuwar Matasa Ya Yi Wa Mutane 484 Rajista A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Shirin inganta harkokin Noma na Bankin duniya da ake kira ( APPEALS) da ke kokarin inganta Mata da Matasa ( WYEP) a Jihar Kaduna ya yi wa mutane dari 484 rajista da hukumar …
Read More »STATEMENT OF SIR AHMADU BELLO MEMORIAL FOUNDATION ON (END SARS) PROTESTS.
STATEMENT OF SIR AHMADU BELLO MEMORIAL FOUNDATION ON (END SARS) PROTESTS. The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation has observed unfolding events in the country for the past two weeks and wishes to make the following statements with respect to the protests going on in some cities across the country. …
Read More »Federal High Court dismisses Odinkalu’s case against KDSG
Federal High Court dismisses Odinkalu’s case against KDSG The Federal High Court has dismissed the fundamental human rights case instituted by Chidi Odinkalu against the Kaduna State Government and ordered the applicant to pay N500,000 to each of the four respondents. The respondents are the Director of Public …
Read More »Muna Bukatar Yan Sandan SARS A Jihar Zamfara – Matawalle
Muna Bukatar Yan Sandan SARS A Jihar Zamfara – Matawalle Mustapha Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa su a Jihar Zamfara suna bukatar jami’an tsaron yan sandan SARS saboda irin aikin da suke gudanarwa a Jihar. Gwamna Matawalle ya bayyana hakan ne …
Read More »CP Lawan Tanko Order For Deployment Of Anti – Riot
THE COMMISSIONER OF POLICE BAUCHI STATE POLICE COMMAND CP LAWAN TANKO JIMETA psc, ORDERED FOR DEPLOYMENT OF ANTI-RIOT POLICE UNIT (MOBILE POLICE FORCE) ACROSS THE STATE. In line with the Inspector General of Police, IGP Mohammed Abubakar Adamu, NPM, mni directives for the deployment of anti-riot officers to protect …
Read More »Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa
Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya Karyata rade radin da ake yadawa cewa wai ya sauka daga mukaminsa na kwamitin Amintattun Jam’iyyar PRP na kasa. Kamar yadda tsohon Gwamnan Tsohuwar Jihar Kaduna ya bayyana wa manema labarai …
Read More »GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA
GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bukaci sabbin Shuwagabannin kananan hukumomi guda 20 dasu zamo kusa da al’ummar su. Gwamnan yabasu wannan shawarine a lokacin da ake bikin rantsar da sabbin Shuwagabannin kananan hukumominne a …
Read More »Zulum Ya Raba Wa Mutane 5,000 Kayan Abinci A Jere
Zulum Ya Raba Wa Mutane 5,000 Kayan Abinci A Jere Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Alhamis da ta gabata ya ziyarci wadansu al’ummomi uku da ke karamar hukumar Jere, inda ya duba rabon kayan abinci ga al’umma dubu 5,000 marasa galihu. A lokacin ziyarar ya …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna
Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammadu Bello Matawallen Maradun ya yi kira ga daukacin sauran Jihohin arewacin Nijeriya da su dauki aniyar canza tunanin da wasu ke yi cewa wai yankin Cima zaune ne. Gwamnan ya dai …
Read More »A’isha Buhari Ta Goyi Bayan Masu Zanga Zanga
Uwar Gidan shugaban ƙasa, Hajiya Aisha Buhari ta bayyana goyon bayanta ga masu zanga-zangar neman a ceci rayuwar jama’a ta fuskar tsaro. Aisha Buhari ta buɗe wani sabon gangami a shafinta na Tuwita inda tayi kira ga #AchechiJamaa tuni dai mutane suka soma yaba mata akan yadda ta fito fili …
Read More »
THESHIELD Garkuwa