From Mohammed Salisu in Sokoto Governor Abubakar Atiku Bagudu of Kebbi State has approved the establishment of Kebbi State Task Force for the Control of Novel Corona Virus ( COVID 19) with immediate effect. This is contained in a statement signed by Yahaya Sarki, Special Adviser, Media and Publicity to …
Read More »Ana Saran Yi Wa Gwamnonin Katsina Da Kogi Gwajin Korona Bairus
Mustapha Imrana Kamar yadda wadansu kafafen yada labarai na tarayyar Nijeriya ke ta wallafa bayanai cewa akwai bukatar a Killace tare da yi wa wadansu Gwamnoni da wasu muhimman mutane Gwajin cutar Korona birus. Hakika a wannan hoton ya tabbatar da gaskiyar maganar da ke nuni da bukatar a yi …
Read More »Gwamnan Bauchi Na Dauke Da Cutar Korona Bairus
Imrana Abdullahi Ya zuwa yanzu dai bayanan da ke fitowa daga fadar Gwamnatin Jihar Bauchi da ke arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Sanata Bala Abdulkadir Mohammed na dauke da cutar Korona bairus. Kamar dai yadda babban mai taimakawa Gwamnan a kan harkokin yada labarai, Muktar Gidado ya bayyana a cikin …
Read More »Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Nijeriya Ya Kamu Da Cutar Korona
Daga Imrana Kaduna Bayanan da ke fitowa daga tarayyar Nijeriya na cewa shugaban ma’aikatan Fadar shugaban kasa Abba Kyari, ya kamu da cutar Korona bairus. Kamar yadda bayanan ke fitowa ana kyautata taron cewa ya kamu da cutar ne a lokacin da ya kai ziyara kasashen Jamus da Misra …
Read More »Ga Jawabin Gwamnan Kaduna Game Da Cutar Korona birus
Korona Birus: Jawabin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai Game Da Tsauraran Matakan Da Gwamnati Ta Dauka Domin Dakile Yaɗuwar Cutar Korona Baros Ya ku al’ummar Jihar Kaduna, Abin takaici ne yadda Cutar Korona Baros ta shigo kasarmu Nijeriya. A yau ina magana da ku ne domin in kara …
Read More »Tsoron Dokar Hana Fita A Kaduna Mutane Sun Fara Tururuwar Neman Abin Yin Girki
Abdullahi Abdullahi kaduna Sakamakon wata sanarwar da Gwamnatin Jihar kaduna ta fitar cewa idan har jama’a ba su natsuba sula bi tsarin doka yadda ya dace ba saboda daukar matakan hana raduwar cutar toshe numfashi ta Covid 19 da ake kira Korona birus yasa jama’a yin hanzarin kintsa gidajensu domin …
Read More »AN Rufe Masallacin Kasa Na Abuja
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin matsalar da ake kauce ma faruwarta ta fuskar yada cutar da ke toshe numfashi ta (Covid 19) Korona birus yasa hukumar gudanarwar babban masallacin kasa da ke Abuja suka bayyana rufe masallacin da a yanzu ba za a gudanar da salloli biyar da ake …
Read More »KADUNA UPDATE: KDSG imposes extraordinary measures for Covid-19
Text of State Broadcast by Malam Nasir El-Rufai, Governor of Kaduna State, on emergency measures taken to protect residents from Covid-19, Monday, 23rd March 2020 My dear people of Kaduna State, It is a sad fact that coronavirus is in Nigeria. I address you today to reinforce the message that …
Read More »Coronavirus: ITF Suspends Graduation Ceremonies.
Industrial Training Fund Kaduna State Office has suspended graduation ceremonies for 2019 until further notice as directed to curb the spread of coronavirus. Speaking on Women Skills Empowerment Programme for 2019 in Kaduna, the Director General of the fund Sir, Joseph Ari said the suspension is aimed at curbing the …
Read More »Cutar Korona: Gwamnan Bauchi Ya Killace Kansa
Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammed ya killace kansa saboda tsoron ko ya kamu da cutar Covid 19 da ake Kira Korona Birus. Bayanin hakan dai ya faru ne sakamakon irin cudanyar da Gwamna tare da wadansu daga cikin mutanen da suke tare da shi suka gaisa da tattaunawa hadi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa