Home / Big News (page 181)

Big News

Ina Nan Da Raina Ban Mutu Ba – Bala Lau

Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Izalatul bid’a wa’ikamatus sunnah na tarayyar Nijeriya Shaihk Abdullahi Bala Lau, ya bayyana cewa yana nan da ransa bai mutu ba kamar yadda wata kafar yada labarai ta ruwaito tana yada labarin cewa wai ya rasu kuma mutanen da duka halarci Jana’izarsa sun cadude a wuri …

Read More »

KDSG supports military operations against bandits, praise troops for neutralizing bandits in Chikun LGA

The Kaduna State Government welcomes the intensification of military operations against bandits in the State. The combined military teams of Operation Thunder Strike, Operation Whirl Punch and Nigerian Air Force’s Operation Gama Aiki, comprising units from the Nigerian Air Force and Nigerian Army, are presently carrying out joint operations against …

Read More »

Kungiyar Kwadagon Jihar Kaduna Ta Tallafawa Marasa Karfi

Imrana Abdullahi Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ta Tallafawa mabukata da ke cikin al’umma da kayan abinci domin rage radadin zaman gida da ake ciki a kokarin hana yaduwar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da take addabar duniya. Kwamared …

Read More »

Mutane Sun Dawo Daga Rakiyar Mu – Masari

Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar.   Gwamnan yana magana ne lokacin …

Read More »

Permission For Motorcycle And Keke Napep Under Conditions

The katsina state government has given permission for motorcycle and Keke Napep operators to continue running under certain conditions in the state . The state commissioner of information, culture and Home Affairs, Alhaji Abdulkareem Yahaya Sirika disclosed this during a press briefing held at government house katsina The commissioner explained …

Read More »

Cutar Korona :Masari Ya Rufe Fadar Sarkin Daura

Sakamakon Matsalar kamuwar da mutane ke yi da cutar Covid- 19 da ake kira Korona yasa Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayar da umarnin rufe fadar mai martaba Sarkin Daura. Aminu Masari ya bayyana wa manema labarai a Katsina cewa an dauki samfurin Jinin mutane sama da …

Read More »