Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa, ya kai ziyarar tabbatar da zaman lafiya ga shugabannin majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a masallacin kasa da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Juma’a. Babban hafsan sojan ya bayyana cewa, makasudin ziyarar tasa ita …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Yabawa Shirin SDG Na Samar Da Hasken Sola A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Laraba, ya sake sabunta kudirin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai dorewa, (SDG) matasa. Tawagar matasan SDG ta je jihar Zamfara ne domin yi wa gwamnan bayani kan shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana ga wasu …
Read More »Ma’aikatar ayyuka na musamman ta jihar Katsina ta bayyana gamsuwarta kan rabon kayayyakin jin kai da aka gudanar a kananan hukumomin jihar.
…Gwamnatin Dikko Radda Ba Ta Da Niyyar Sayar Da Kayan Abinci Ga Kowa Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ayyuka na musamman Alh Isah Mohammed Musa kankara ya bayyana jin dadinsa a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa. Alh Isah Mohammed Musa ya yi matukar farin ciki da abin …
Read More »Minista Hannatu Musawa Ta Kaiwa Ganduje Ziyarar Girmamawa
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ta na ganin a koda yaushe ta girmama iyaye, shugabanni da dukkan daukacin magabata sabuwar ministar al’adu da kirkirar al’amuran tattalin arzikin kasa domin amfanin jama’a, Barista Hannatu Musa Musawa ta kaiwa shugaban jam’iyyar APC na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje ziyarar bangirma a gidansa …
Read More »Burina Ciyar Da Duniya Abinci. – Ibrahim Nyauri Buba
Daga Imrana Abdullahi Tsohon mai shari’a Ibrahim Nyauri Buba,Walin Mambilla,Turaki Gashaka na masarautar ƙaramar hukumar Sardauna ta Jihar Taraba, kuma Majidaɗin matasan Arewa, ya ce duba da halin da ake ciki a ƙasa,burinsa shi ne ya ciyar da duniya da abinci ba kawai ƙasa Nijeriya ba. Ibrahim Nyauri Buba,ya bayyana …
Read More »BAMU AMINCE NAJERIYA TA YAKI NIJAR BA – BUGAJE
Daga Imrana Andullahi Dokta Usman Bugaje ya bayyana cewa abin da ake son yi ga kasar Nijar da sunan ECOWAS ba komai ba ne illa kasashen Faransa da Amurka kawai. Dokta Bugaje ya ce kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afirka ta ECOWAS ta rasa shugabanni nagari ne kawai har hakan …
Read More »TINUBU YA SAUKA DAGA KAN KUJERAR SHUGABANCIN KUNGIYAR ECOWAS – FARFESA ABDULLAHI
Daga Imrana Abdullahi Farfesa Abdullahi Mustapha tsohon mataimakin shugaban jami’ar Ahmadu Bello ne da ke Zariya kira ya yi ga shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya sauka daga kan kujerar shugabancin kungiyar ECOWAS idan har aka matsa masa sai an kai wa kasar Nijar hari. Farfesa Abdullahi Mustapha …
Read More »An Sanya Dokar Rufe Wasu Kasuwanni, Sayar Da Fetur A Jarka, Dauko Itace A Daji, Hawan Babura Marasa Rajista Da Rufe Kasuwanni
Daga Imrana Abdullahi Domin samun nasarar tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar jama’a a duk fadin Jihar Katsina baki daya Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ya Sanya wa dokar da za ta taimaka wajen samun tsaron da ake fata hannu. Kamar dai yadda wata sanarwar da ta fito daga ofishin …
Read More »Dokar Hana Fitar Da Kadangaru Na Nan – Hukumar Kwastam ta Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Kwastam ta Najeriya ta tunatar da masu fitar da kayayyaki zuwa kasashen ketare cewa har yanzu haramcin fitar da wasu kayayyaki daga Najeriya da suka hada da kadangaru da Kada ko Kadoji da Giwaye na nan daram. Mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi …
Read More »