Daga Imrana Abdullahi Dokta Umar Ardo, darakta ne a hukumar kula da yayan makiyaya ta kasa ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya na iya bakin kokarinta wajen ci gaban harkokin ilimi a duk fadin tarayyar Najeriya da nufin ciyar da kasa tare da al’ummarta gaba. Dokta Umar Ardo …
Read More »Arewa Lawyers Forum Demands For President Buhari To Constitute A Commitee To Investigate The Heavy Allegations Against The Chairman Of Efcc
…A LAWYERS PROGRESSIVES FORUM DEMANDS TO PRESIDENT BUHARI IN A PRESS RELEASE SIGNED BY LAWYER ABUBAKAR A KURAWA For: Arewa Lawyers Progressives Forum, MADE AVAILABLE TO NEWS MEN IN KADUNA REVEALED THAT THE ACTIVITIES OF EFCC AGAINST SOME PERSONS IN FAVOUR OF OTHERS IS NOT GOOD. THAT IS WHY WE …
Read More »2023: ZAMFARA PRESIDENTIAL CAMPAIGN COUNCIL COORDINATOR MEETS COMMUNITY BASED INSTITUTION’S
The Zamfara State Coordinator of Presidential Campaign Council, Senator Kabiru Garba Marafa has continued to mobilize more support for the All Progressives Congress Presidential Flagbearer, Senator Ahmad Bola Tinubu and Governor Bello Matawalle. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretaru Zamfara State and made …
Read More »Dreaded bandit leader Kachalla Gudau among those neutralized by troops
Kachalla Gudau, a dreaded bandit who commanded a large number of foot soldiers carrying out kidnappings and killings in Chikun, Kachia and Kajuru LGAs, was among the bandits neutralized by troops of the Nigerian Army on Sunday, at Kankomi in Kaduna State. In a statement Signed by Samuel Aruwan …
Read More »Atiku Care Foundation Annual National Leadership Meeting Holds In Sapele
The Special 7th Atiku Care Foundation Annual National Leadership Meeting will be holding in Sapele, Delta State, South South Region, on the 19th November, 2022. This was contained in a statement signed by the National Director, Media and Publicity, Okpani Jacob Onjewu Dickson, dated Wednesday November 16, 2022, made …
Read More »2023: FORMER GOVERNOR YARI CHARGES APC MEMBERS AND SUPPORTERS TO REMAIN CONMITTED IN ENSURING SUCCESS OF THE PARTY
The Immediate past governor of Zamfara, Dr. Abdulaziz Yari Abubakar has charged members and supporters of the All Progressives Congress APC to continue to remain committed to ensuring the success of the party. In a statement Signes by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made …
Read More »MATSALAR TSARO: MANTUWA KE DAMUN WASU YAN NAJERIYA – GWAMMAJA
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Bashir Sa’idu Gwammaja, wani na hannun daman shugaba Muhammadu Buhari ne kuma dan kasuwa ya bayyana cewa mantuwa ce a game da irin abin da ya faru a baya na rashin kwanciyar hankali da matsalar tsaro scan baya. Alhaji Gwammaja ya ce in ban da matsalar …
Read More »Ayu Zai Iya Kai PDP Ga Nasara, Mutum Ne Mai Basira Shugaba Ne Mai Biyayya: Yan PDP Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi kwararru na jam’iyyar PDP masu kokarin tabbatar da zaman lafiya ( PDPCUP) sun bayyana shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iuorchia Ayu, a matsayin jajirtaccen mutum wanda keda kwarewar da zai kai jam’iyyar ga Tudun muntsira na nasara. Zai kuma iya fitar da jam’iyyar daga …
Read More »JAM’IYYAR PDP TA KADDAMAR DA KWAMITICIN KAMFEN NA SHUGABAN KASA DA GWAMNA A KADUNA
Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna ta kaddamar da manya manyan kwamitocin Yakin neman zaben Gwamna, shugaban kasa da kuma na masu bayar da shawara. Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyet, lokacin da yake kaddamar da kwamitoci ya ce an samar da su ne domin samun nasara …
Read More »Sake Fasalin Naira: Buni Ya Bukaci Bankuna Su Kara Kafa Rassan Su A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na Yobe, a ranar Litinin ya yi kira ga bankunan kasuwanci da su kara kafa rassa a fadin jihar domin saukaka hada-hadar kasuwanci. Buni ya yi wannan roko ne a Damaturu a lokacin da yake kaddamar da injuna 50 cire kudade …
Read More »