Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen dan siyasa da ke fafutukar tabbatar da adalci daga karamar hukumar Kaduna ta Kudu cikin Jihar Kaduna Alhaji Muhammad Aliyu Waziri, da ake wa lakabi da Dan marayan Zaki ya bayyana cewa tsarin zaben Yartinke wato kato bayan kato ne zai yi wa talaka adalci …
Read More »NTI restates commitment to the production of Quality, Better and Responsible Teachers
Prof. Musa Garba Maitafsir, the Director and Chief Executive of the National Teachers’ Institute (NTI) Kaduna, has said that the Institute’s mandate is the production of quality, better, responsible and modern-oriented teachers in the country. Maitafsir made the disclosure on Friday in Maiduguri, Borno State, at the closing of …
Read More »Kwamitin Sasanta Yayan APC Ya Isa Jihar Kano
Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin tabbatar da yin sasanci tsakanin yayan jam’iyyar APC reshen Jihar Kano ya isa Jihar Kano inda har ya fara gudanar da zamansa a yau Asabar domin aiwatar da aikinsa na tsawon kwanaki uku. Kwamitin karkashin jagorancin shugabansa Dokta Tony da kuma sakataren Kwamitin Dokta Aminu Waziri …
Read More »Muna Neman A Bude Layukan Waya – Tambuwal
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sun rubutawa ma’aikatar kula da harkokin Sadarwa ta kasa da ta bude masu layukan wayar salula da can kwanan baya aka rufe domin jami’an tsaro su samu sukunin aiwatar da ayyukansu na yaki da yan bindiga. …
Read More »Goronyo attack: Zulum, Yahaya visit Sokoto as NEGF’s Reps; donate N20m
Governor Babagana Umara Zulum who is the Chairman of the Northeast Governors’ Forum, alongside Governor Inuwa Yahaya of Gombe State, were in Sokoto on Saturday, for condolence and solidarity visit to Governor Aminu Waziri Tambuwal over a recent attack on Goronyo market by bandits, which left about 40 dead. …
Read More »Barnar Da Obasanjo Ya Yi Wa Arewacin Najeriya Sai An Shekara 100 Ba A Gyara Ba – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Fitaccen dan kasuwa kuma mai fafutukar kare hakkin jama’a dan asalin Jihar Katsina mazaunin Kaduna Dokta Mahadi Shehu, shugaban kamfanin rukunin kamfanonin Dialque, ya bayyana irin Barnar da Obasanjo ya yi wa yankin arewacin Najeriya da cewa sai yan arewa sun yi shekaru Dari (100) ba …
Read More »Shugaban Jami’an Tsaron Farin Kaya Ta “NSCDC” Dokta Audi Ya Karyata Batun Zargin Cin Hanci
Mustapha Imrana Abdullahi Babban Kwamanda Janar na rundunar tsaron farin kaya ta “NSCDC” Dokta Ahmed Audi a ranar Litinin a Abuja ya Karyata batun zargin cin hancin da ake dangantaka da shi da wasu ke yadawa a kafafen Sada zumunta na yanar Gizo. Babban Kwamandan na NSCDC ya dai Karyata …
Read More »Zulum Bags Fellowship of Architects Institute
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, on Wednesday received honorary fellowship of the Nigerian Institute of Architects. The event took place in Abuja during which Senate President, Ahmed Lawan, and Governors of Kaduna and Taraba were amongst those honoured. In his reaction, Zulum reaffirmed his commitment to providing leadership …
Read More »Zulum Salutes military for Clearing 25 ISWAP Fighters, Gun Trucks
Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has saluted the Nigerian military under the 7 Division Garrison of Operation Hadin Kai for successfully clearing 25 fighters of ISWAP and Boko Haram who manned dozens of gun trucks on Monday evening along Chabbal on Maiduguri-Gubio road. In a statement by …
Read More »Sanata Shehu Sani Ya Tsallake Rijiya Da Baya
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu mutanen da suke cikin Jirgin kasa daga garin Kaduna zuwa Abuja sun tsallake rijiya da baya sakamakon tashin wani abin fashewa da ake zargin cewa Bam ne da wasu yan Ta’adda suka tayar. Sanata Shehu Sani tsohon …
Read More »