From Our Reporter In Kaduna Nigeria Labour Congress Kaduna State Council has resolved to ground all activities for five days as proposed by the National Headquarters to serve as warning strike for the sacking of over four thousand workers in the state. In a statement signed by …
Read More »An Soke Shagulgula, Hawan Sallah A Katsina
An Soke Shagulgula, Hawan Sallah A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ya tabbatar da soke yin shagulgula da kuma hawan Sallar da aka saba yi a lokacin karamar Sallah. Sarkin Katsina ya bayyana hakan ne a cikin wata takarda mai dauke da sa …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Mutane 12 Lokacin Sallar Dare A Katsina
Yan bindiga Sun Sace Mutane 12 Lokacin Sallar Dare A Katsina Rahotannin da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Yan bindiga sun Sace mutane 12 lokacin da suke Sallar dare ta Tuhajjud da ake yi a kowane Goma na karshen watan Ramadana a wani bayan garin Jibiya cikin Jihar …
Read More »Yan Ta’adda Na Cin Karensu Ba Babbaka A Faskari – Isa Bilbis
Daga Abdullahi H Sheme Yan Ta’adda Na Cin Karensu Ba Babbaka A Faskari – Isa Bilbis An yi kira ga Gwamnatin tarayya da Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Aminu Bello Masari da ta hanzarta kawo dauki ga al’ummar karamar hukumar Faskari kafin yan Ta’adda su karar da su baki …
Read More »PEOPLE OF GOMBE STATE GETS THREE DIVIDENDS OF DEMOCRACY IN TWO MONTHS
PEOPLE OF GOMBE STATE GETS THREE DIVIDENDS OF DEMOCRACY IN TWO MONTHS The people of Gombe state have been so lucky for getting three different dividends of democracy in two months period under the administration of Governor Muhammad Inuwa Yahaya. The first dividend is the approval of over …
Read More »PEOPLE OF GOMBE STATE GETS THREE DIVIDENDS OF DEMOCRACY IN TWO MONTHS
PEOPLE OF GOMBE STATE GETS THREE DIVIDENDS OF DEMOCRACY IN TWO MONTHS The people of Gombe state have been so lucky for getting three different dividends of democracy in two months period under the administration of Governor Muhammad Inuwa Yahaya. The first dividend is the approval of over …
Read More »Shaikh Dahiru Bauchi Ya Shawarci Al’ummar Musulmi Su Yi Rigakafin Korona
Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci, shaikh Dahiru Usaman Bauchi ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi da su rungumi allurar Rigakafin maganin cutar Korona domin samun ingantacciyar lafiya. Malamin addinin musuluncin ya yi wannan kiran ne a gidansa lokacin wata ziyarar bude bakin da wata kungiyar yan jarida …
Read More »Maganin Mahaukacin Biri, Karen Maguzawa
Maganin Mahaukacin Biri, Karen Maguzawa…! Duk Daya Bayan Daya, Yau An Fara Dawo Ma Maganar Da Gwamnan Jahar Zamfara Bello Mutawalle Yayi Akan Bamu Da Karfin Soja Ko Na Yan Sanda Da Zamu Iya Kawo Karshen Kalubalen Nan, Har Sai Al’umma Sun Hada Kai Tare Da Samar Da Adalci …
Read More »An kaddamar da kungiyar ‘yan sintiri a Danja.
Daga Abdullahi Sheme A makon da ya gabata ne a ka kaddamar da kungiyar’yan sintiri na garin Danja da ke karamar hukumar Danja An dai yi wannan taron ne a dakin taro na karamar hukumar da ke cikin garin Danja Jihar Katsina. A jawabinsa Sakataren kungiyar Alhaji Lawal Dako …
Read More »An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu
An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda bayani ya gabata a tun shekaran jiya cewa cikin hukuncin Allah daliban makarantar Koyar da aikin Gona da al’amuran Gandun daji sun samu kubuta daga hannun yan bindigar da suka sace su a wani Dare cikin harabar …
Read More »