Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …
Read More »Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara
Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara Mustapha Imrana Abdullahi A garin Kankara hedilwatar Karamar hukumar Kankara da ke cikin Jihar Katsina dimbin Daruruwan Mata sun fito domin jagorantar Zanga Zanga game da batun sace masu yaya da aka yi a wata makarantar sakandare da ke garin. Su dai matan …
Read More »A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne
Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …
Read More »I will strive for reduction of cost of litigation, protect people’s rights, Sokoto NBA Chair vows
I will strive for reduction of cost of litigation, protect people’s rights, Sokoto NBA Chair vows The newly elected Chairman of the Nigerian Bar Association ( NBA), Sokoto State Chapter, Barrister Muhammad Aliyu Sambo, has vowed to ensure reduction of the money spent by people in the state while …
Read More »An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin an tace harkokin siyasa daga masu shan kwayoyi a zaben da za a yi na kananan hukumomi a Jihar Kano yasa Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta yi gwajin …
Read More »Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan
Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Mutane 16 yan asalin Jihar Kano hadarin mota ne ya kashesu ba harin yan bindiga ba a kan hanyar Kaduna Abuja. Labarin da aka yi ta bayarwa a jiya cewa mutane yan asalin …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16
Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16 Mustapha Imrana Abdullahi “Hakika mun Kadu tare da dimaucewa game da jin wani mummunan labarin mutuwar wadansu mutane Goma 16 yan asalin Danbatta da suke dawowa Kano daga Abuja a kan hanyarsu ta dawowa daga babbar hanyar Abuja – …
Read More »Gov Ganduje Condoles With Dambatta People Over Death of 16 Sons
“We were shocked with the bad news of the death of 16 Dambatta indigenes on Abuja-Kaduna highway, who were travelling from Abuja to Kano, as a result of attack from unidentified gunmen. The news is devastating and frustrating.” In a statement signed by Abba Anwar Chief Press Secretary …
Read More »Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a
Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda matsalar tsaro a tarayyar Nijeriya ke neman zamowa karfen kafa yasa tun bayan da aka yi wa wadansu masu aikin yankan Shinkafa a Jihar Borno da ke arewa maso …
Read More »Gwamnatin Masari Ba Ta Hana Yin Amfani Da Dandalin Sada Zumunta Ba
Gwamnati Massri Ba Ta Hana Yin Amfani Da Dandalin Sada Zumunta Ba Mustapha Imrana Andullahi Gwamnatin Jihar Katsina Ba Ta Hana Yin Amfani Da Dandali Sada Zumunta Ga Ma’aikata Ba Wata takardar da ake ta yadawa a dandalin Sada zumunta na yanar Gizo ya jawo hankalin Gwamnatin Jihar katsina kan …
Read More »