Home / Tag Archives: Kaduna (page 28)

Tag Archives: Kaduna

Ba Mu Goyon Bayan Korar Ma’aikata – Yan Kwadago

Ba Mu Goyon Bayan Korar Ma’aikata  Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan kungiyar kwadago ba su amince da irin yadda Gwamnatin Jihar Kaduna ke korar ma’aikata. Kwamared Aliyu Magaji Suleiman ya shaidawa manema …

Read More »

Jirgin Kasa Ya Yi Hadari A Kaduna

  Imrana Abdullahi Sakamakon matsalar sace madaurai  da Takalman da ke rike da karafunan titin Jirgin kasa a dai dai unguwar Kanawa cikin garin Kaduna ya haifar da watsewar Taragon Jirgi guda hudu daga cikin sha biyar na kayan bututun ruwa da Jirgin ya dauko daga Tashar Jirgin ruwan Apapa …

Read More »

Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate

Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Honarabul Felix Hassan Hyate, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’, da ta samar da wata mafita ko wani ingantaccen tsarin da zai kawo …

Read More »

Bandits kill two more Greenfield University students

  Bandits kill two more Greenfield University students     On a sad note, security agencies have just reported to the Kaduna State Government the recovery of two more dead bodies of Greenfield University students, killed by armed bandits today, Monday 26th April 2021.   In a statement Signed by  …

Read More »

Yan bindiga Sun Kashe Mutane A Kaduna

—Yan bindiga Sun Kai Hari A Wani Coci  Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta mika sakon ta’aziyyarta ga wadansu mutane mabiya addinin Kirista da aka kaiwa hari a cikin Coci lokacin da suke bauta. Gwamnatin ta kuma bayyana cewa yan bindigar sun kuma kashe mutane 6 a karamar hukumar …

Read More »