Shirin WYEP Domin Inganta Rayuwar Matasa Ya Yi Wa Mutane 484 Rajista A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Shirin inganta harkokin Noma na Bankin duniya da ake kira ( APPEALS) da ke kokarin inganta Mata da Matasa ( WYEP) a Jihar Kaduna ya yi wa mutane dari 484 rajista da hukumar …
Read More »Federal High Court dismisses Odinkalu’s case against KDSG
Federal High Court dismisses Odinkalu’s case against KDSG The Federal High Court has dismissed the fundamental human rights case instituted by Chidi Odinkalu against the Kaduna State Government and ordered the applicant to pay N500,000 to each of the four respondents. The respondents are the Director of Public …
Read More »Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa
Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya Karyata rade radin da ake yadawa cewa wai ya sauka daga mukaminsa na kwamitin Amintattun Jam’iyyar PRP na kasa. Kamar yadda tsohon Gwamnan Tsohuwar Jihar Kaduna ya bayyana wa manema labarai …
Read More »Za ‘ A Koma Makaranta A Ranakun 18, 19 Ga Wannan Watan – Kwamishina Makarfi
Za A Koma Makaranta A Jihar Kaduna – Kwamishinan Ilimi Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dokta Shehu Usman Muhammad Makarfi ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta kammala shirin bude makarantu a ranar 18 da 19 ga wannan watan. Kwamishinan ya …
Read More »Security Chiefs Visits Kadai, Kidandan In Giwa Over Bandit Attacks
Security Chiefs Visits Kadai, Kidandan In Giwa Over Bandit Attacks Senior security officers, on Monday, visited Kadai and Kidandan communities in Giwa local government of Kaduna State, following bandit attacks at the weekend. Armed bandits had on Saturday attacked Kadai village on a reprisal attack having been been subdued by …
Read More »Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello
Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello Imrana Abdullahi Shehu Bello, manaja Rigasa (A) kuma mai kula da karbar harajin bangaren motoci da ababen hawa masu zirga zirga a cikin karamar hukumar Igabi Jihar kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana wa manema labarai irin …
Read More »Emergence Of Ambassador Bamalli As Emir Of Zazzau Historic – New Nigerian
Emergence Of Ambassador Bamalli As Emir Of Zazzau Historic – New Nigerian The Management and Staff of the New Nigerian Newspapers (NNN) Ltd have described the emergence of the new emir of Zazzau, Ambassador Nuhu Bamalli as historic. A statement signed by the acting Managing Director of NNN, Alhaji Yusuf …
Read More »KDSG condoles Kadai, Kidandan communities
–Praises security operatives for sustaining offensive against armed bandits The Kaduna State Government has condoled Kadai and Kidandan communities of Giwa local government area of the state, following attacks against innocent citizens by armed bandits. The government, in a message of condolence, prayed for the repose of the souls …
Read More »CAMAC Calls for Total Elimination of Discrimination Against Girls
CAMAC Calls for Total Elimination of Discrimination Against Girls The Center for Media Advocacy for Mother and Child (CAMAC), has called on all stakeholders join hands together in ensuring all forms of discrimination against girls are totally eliminated in Nigeria. Executive Director of CAMAC, Alex Uangbaoje in a …
Read More »Hakika Aljanu Na Iya Tunzura Mace Ta Aikata Barna – Umar H Kwanar Mai Shayi
MALAM Umar Hashim Kwanar Mai Shayi Unguwar Sanusi, cikin garin Kaduna masani a game da al’amuran bincike a kan Magunguna da Tarihin magabata kuma Malamin addinin Islama sannan mai kishin ganin an samu ingantacciyar al’umma da ke da makarantar Koyar da matasa ilimi, ya bayani kan irin lamarin matar da …
Read More »