Home / Tag Archives: Kaduna (page 51)

Tag Archives: Kaduna

Ga Jadawalin Yadda Koyarwa Ta Rediyo Zai Kasance A Kaduna

 Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, na ganin ba a bar daliban da ke karatu a makarantun sakandare Jihar ba musamman masu karatu a ajin karshe na sakandaren da za su rubuta jarabawar fita. Hakan ne yasa Gwamnatin samar da wani tsarin …

Read More »

Bishop John Dickson Appealed For Government To Relax Lockdown

A well known christian cleric with Friendship Church International, Bishop John Dickson has appealed to Kaduna state government to relax the total lockdown oder to enable christians to celebrate easter festivity as usual. He said the appeal became imperative considering the important of easter in the history of christianity. Bishop …

Read More »

COVID 19: Clergymen arraigned for holding service

Since the Government declared Kaduna State a Public Health area and Coronavirus a dangerous infectious disease 12 days ago, there have been various forms of violations of the Quarantine Law. Restriction of movement has been flouted by many residents and commercial hubs operated illegally, forcing the State Government to threaten …

Read More »

Yan Kasuwar Kaduna Na Cikin Tagumi

Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda aka Sani cewa cutar Korona Bairus ta addabi duniya baki daya, yasa Gwamnatin Jihar kaduna daukar irin matakin nan da ake cewa Gurguwar tsanya da wuri tare fara yin Tula domin kaucewa irin abin da ka iya zuwa a gaba. Daukar matakin kaucewa shiga yanayin …

Read More »

Za A Ci gaba Da Rufe Jihar Kaduna Baki Day

Daga Imrana kaduna Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ta bayyana cewa in har mutane basa kiyayewa da dokar hana fita da aka kafa za ta toshe kafar kwanaki biyun da ake samu a lokacin dokar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da Gwamnatin …

Read More »

Za A Fara Koyar Da Dalibai Ta Rediyo A Kaduna

Daga Imrana Abdullahi kaduna A cikin wata sanarwar da ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna ta fitar na cewa tuni sun kammala shirin fara koyar da yara dalibai musamman wadanda suke aji uku na babbar sakandare cewa za a fara koyar da su darussa ta hanyar amfani da Rediyon Jihar Kaduna a …

Read More »

An Sassauta Dokar Hana Fita A Kaduna

Imrana Abdullahi wamnatin Jihar kaduna ta dage dokar hana fita daga karfe uku na Yamma zuwa karfe 12 na daren Alhamis kamar yadda sanarwar ta bayyana. Kamar yadda dokar ta bayyana cewa an yi wannan sassaucin ne domin jama’a su samu damar sayen kayan abinci da sauran abubuwan bukatun yau …

Read More »