Home / Tag Archives: Kaduna (page 51)

Tag Archives: Kaduna

Za A Koyar Da Yan Firamare Ta Rediyo A Kaduna

A kokarin ganin an ci gaba da bayar da ilimi ga yara a makarantun Firamare da ke Jihar Kaduna hukumar samar da ilimin bai daya ta Jihar ta fitar da tsarin jadawalin koyar da daliban Firamare da kafar yada Labaran rediyon Jihar Kaduna. Wannan jadawalin koyar da daliban na dauke …

Read More »

Ga Jadawalin Yadda Koyarwa Ta Rediyo Zai Kasance A Kaduna

 Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, na ganin ba a bar daliban da ke karatu a makarantun sakandare Jihar ba musamman masu karatu a ajin karshe na sakandaren da za su rubuta jarabawar fita. Hakan ne yasa Gwamnatin samar da wani tsarin …

Read More »

Bishop John Dickson Appealed For Government To Relax Lockdown

A well known christian cleric with Friendship Church International, Bishop John Dickson has appealed to Kaduna state government to relax the total lockdown oder to enable christians to celebrate easter festivity as usual. He said the appeal became imperative considering the important of easter in the history of christianity. Bishop …

Read More »

COVID 19: Clergymen arraigned for holding service

Since the Government declared Kaduna State a Public Health area and Coronavirus a dangerous infectious disease 12 days ago, there have been various forms of violations of the Quarantine Law. Restriction of movement has been flouted by many residents and commercial hubs operated illegally, forcing the State Government to threaten …

Read More »

Yan Kasuwar Kaduna Na Cikin Tagumi

Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda aka Sani cewa cutar Korona Bairus ta addabi duniya baki daya, yasa Gwamnatin Jihar kaduna daukar irin matakin nan da ake cewa Gurguwar tsanya da wuri tare fara yin Tula domin kaucewa irin abin da ka iya zuwa a gaba. Daukar matakin kaucewa shiga yanayin …

Read More »