Imrana Abdullahi wamnatin Jihar kaduna ta dage dokar hana fita daga karfe uku na Yamma zuwa karfe 12 na daren Alhamis kamar yadda sanarwar ta bayyana. Kamar yadda dokar ta bayyana cewa an yi wannan sassaucin ne domin jama’a su samu damar sayen kayan abinci da sauran abubuwan bukatun yau …
Read More »Curfew: Court grants bail to violators
A Kaduna Chief Magistrate Court has granted bail to the sum of N1 million each, to of the clerics and their followers who allegedly violated the ongoing curfew, by conducting congregational prayers on Friday. The defendants who are 10 in number, were accused of criminal conspiracy and disobedience to public …
Read More »Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ya Harbu Da Cutar Korona Bairus
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Bayanan da ke fitowa daga gidan Gwamnatin Jihar Kaduna kuma daga bakin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I ya tabbatarwa duniya cewa ya harbu da cutar Covid 19 da ake kira Korona Bairus Gwamnan Kaduna ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwar da ya fitar da …
Read More »An Karyata Jita Jitar Samun Mai Cutar Korona A Zariya
Daga Imrana Abdullahi Wata majiya mai karfi daga garin Zariya ta tabbatar mana cewa babu gaskiya acikin jita jitar da ake yadawa cewa an samu wani wanda ake zargi da kamuwa da cutar Korona a Zariya. Ana ta yada jita jitar cewa wai da akwai wani mutum da aka samu …
Read More »Two clerics arrested for conducting congregational prayers In Kaduna
Two clerics arrested for conducting congregational prayers as KDSG warns against violating quarantine terms The Kaduna State Government wishes to commend citizens that are abiding by the terms of the quarantine imposed on the state as a preventive measure against Covid-19. The state government is especially grateful to religious and …
Read More »Mutane Na Biyayya Ga Dokar Hana Fita A Kaduna
Daga I Abdullahi Kaduna Tun bayan da a jiya Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i da ta Sanya dokar hana fita tsawon Awa Ashirin da Hudu wato Dare da rana kenan a kokarinta na ganin an yi yaki da cutar Covid- 19 da ake kira da Korona …
Read More »COVID-19: An Bayyana Dokar Hana Fita A Kaduna
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad ta bayyana kafa dokar hana fita a daukacin Jihar baki daya, saboda matsalar da aka samu ta rashin bin matakan da aka dauka tun farko domin hana samuwar cutar Covid- 19 da ake kira Korona bairus. Sai dai Gwamnatin ta …
Read More »Covid 19: We Commends What El- Rufa’i Is Doing – Ishaku
The Chairman, National Association of Nigerian Nurses and Midwives, Kaduna State Council, Comrade Ishaku Yakubu, has described the COVID-19, the Coronavirus as a pandemic that is ravaging the whole world. The number of death recording in the whole world is seriously alarming. He then appreciates the effort of the State …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Hana Aiki Da Babura Mai Kafa 2 Da Mai Kafa uku
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ta sanar da hana yin aiki da Mashina masu kafa biyu da yar kurkura mai kafa uku saboda tsoron yaduwar cutar Korona Bairus. Gwamnatin Jihar kaduna sun bayyana daukar matakin ne da suka ce masu haya da Baburan …
Read More »Ga Jawabin Gwamnan Kaduna Game Da Cutar Korona birus
Korona Birus: Jawabin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai Game Da Tsauraran Matakan Da Gwamnati Ta Dauka Domin Dakile Yaɗuwar Cutar Korona Baros Ya ku al’ummar Jihar Kaduna, Abin takaici ne yadda Cutar Korona Baros ta shigo kasarmu Nijeriya. A yau ina magana da ku ne domin in kara …
Read More »
THESHIELD Garkuwa