Home / Tag Archives: Kaduna (page 6)

Tag Archives: Kaduna

An Kaddamar Da Ginin Gidaje 500, 000 A Kaduna

Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta nuna godiya ga ofishin jakadancin kasar Qatar kan aikin Sanabil na aikin miliyoyin daloli wanda zai yi tasiri ga rayuwar talakawa, marasa galihu da marasa galihu sama da 500,000 mazauna Jihar Kaduna. Jinjinawar ta fito ne a jawabin gwamna Uba Sani a yayin …

Read More »

Gwamna Uba Sani Ya Yi Sabbin Nade-nade

Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zabensa ga al’ummar Jihar Kaduna, Gwamna Uba Sani ya amince da sabbin nade-nade a ma’aikatu da hukumomi gwamnati daban-daban. Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi fice ta hanyar samar da …

Read More »

Ga Sunayen Kwamishinonin Jihar Kaduna

      1. Sule Shuaibu – Attorney General/ Commissioner for Justice 2. Shizzer Nasara Joy Bada – Finance 3. Prof. Muhammad Sani Bello – Education 4. Umma Kaltume Ahmed – Health 5. Sadiq Mamman Lagos – Local Government 6. Aminu Abdullahi Shagali – Housing and Urban Development. 7. Salisu …

Read More »

Humanitarian NGOs Empower Almajiri Schools in Kaduna with dozens of Arabic Reading Slates to Enhance Islamic Education”

  By Imrana Abdullahi, Kaduna North West Nigeria     Two non-governmental organizations in Kaduna State, Northwestern Nigeria, namely the Women and Children’s Rights and Empowerment Foundation of Nigeria (WCREFN) and the Muslim Peace Networks (MPN), have recently distributed a large number of Arabic learning aids to several Tsangaya Islamic …

Read More »