Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta nuna godiya ga ofishin jakadancin kasar Qatar kan aikin Sanabil na aikin miliyoyin daloli wanda zai yi tasiri ga rayuwar talakawa, marasa galihu da marasa galihu sama da 500,000 mazauna Jihar Kaduna. Jinjinawar ta fito ne a jawabin gwamna Uba Sani a yayin …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Yi Sabbin Nade-nade
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zabensa ga al’ummar Jihar Kaduna, Gwamna Uba Sani ya amince da sabbin nade-nade a ma’aikatu da hukumomi gwamnati daban-daban. Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi fice ta hanyar samar da …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Musanta Batun Kin Amincewa Da Sunan Mutumin Da Zai Maye Gurbin El Rufa’i
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya karyata wani labari da ke nuni da cewa ya ki amincewa da sunan mutumin da Malam Nasir el-Rufa’i ya bayar domin a bashi mukamin minista tare da yin kira ga kafafen yada labarai da su daina yada labaran karya. Babban …
Read More »Hukumar FRSC Kaduna Za Ta Fara Sintirin sa’o’i 24 A Makon Gobe – Kabiru Yusuf
Daga Imrana Abdullahi Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) reshen Jihar Kaduna ta kammala shirye-shiryen fara aikin sintiri na sa’o’i 24 a cikin babban birnin Jihar. Kwamandan sashin na Jiha Kabiru Yusuf Nadabo ne ya bayyana hakan yayin da ya kai ziyarar ban girma a cibiyar Yan jarida ta kasa …
Read More »Northern Youth Association Honored Judge Ibrahim Buba with “The Treasure of Northern Youth
….The Northern Youth Association Honored Judge Ibrahim Buba with “The Treasure of Northern Youth” By Imrana Abdullahi, Northern Nigeria The group of Northern Nigerian youths under the leadership of Arewa Youth For Liberty (AYFL) have expressed goodness, hard work and love of the people with efforts to uphold the truth …
Read More »I Organized The Football Tournament To Help Youth – Abdallah Yusuf Mamman
From Imrana Abdullahi, Kaduna Northern Nigeria Abdallah Yusuf Mamman, is a young man who is trying to find ways to improve the lives of young people, which made him think of organizing a football tournament among young people in Kaduna State. As young Abdallah Yusuf Mamman, told the media that …
Read More »Ga Sunayen Kwamishinonin Jihar Kaduna
1. Sule Shuaibu – Attorney General/ Commissioner for Justice 2. Shizzer Nasara Joy Bada – Finance 3. Prof. Muhammad Sani Bello – Education 4. Umma Kaltume Ahmed – Health 5. Sadiq Mamman Lagos – Local Government 6. Aminu Abdullahi Shagali – Housing and Urban Development. 7. Salisu …
Read More »Sanata Sunday Marshall Katung Ya Bukaci Majalisa Ta Dauki Matakin Gaggawa Game Da Cutar Diphtheria
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sanatan da ke wakiltar mazabar shiyyar Kaduna ta uku Sanata Sunday Marshall Katung, ya gabatar da wani kudiri a gaban majalisar Dattawa ta Goma da ke bukatar a kaiwa al’ummar Kudancin Jihar Kaduna dauki game da cutar Diphtheria da ta Bulla a yankin. Kamar dai yadda …
Read More »BA MU DA SHAKKA A KAN KOTU NAN MA’AIKATAR SHARI’A TA JIHAR KADUNA – LAUYA MARCUS BOBAI
Lauyan Gwamnati a Jihar Kaduna Joseph Marcus Bobai, ya bayyana cewa ba tare da wata shakka ko ga ma’aikatar shari’a ko Kotun da ke sauraren karar da suka shigar ta kisan kai da ake yi a halin yanzu A matsayina na lauyan Gwamnatin Jihar Kaduna kuma a tare …
Read More »Humanitarian NGOs Empower Almajiri Schools in Kaduna with dozens of Arabic Reading Slates to Enhance Islamic Education”
By Imrana Abdullahi, Kaduna North West Nigeria Two non-governmental organizations in Kaduna State, Northwestern Nigeria, namely the Women and Children’s Rights and Empowerment Foundation of Nigeria (WCREFN) and the Muslim Peace Networks (MPN), have recently distributed a large number of Arabic learning aids to several Tsangaya Islamic …
Read More »