….An Karrama Kunguyar Direbobin Tifa A Jihar Kaduna Daga Imrana Abdullahi Kwamared Musa Muhammad Dan Hajiya Sakatare ne na kungiyar direbobin Tifa a Jihar Kaduna ya bayyana cewa suna kokarin gudanar da gyare gyaren hanyoyi a cikin birane da kuma karkara musamman hanyoyin da suke yin amfani da su wajen …
Read More »Hukumar Kiyaye Hadurra Za Ta Fara Gagamin Wayar Da Kan Jama’a Na Karshen Shakara A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdillahi Kwamandan rundunar hukumar kiyaye hadurra ( FRSC) ta kasa reshen Jihar Kaduna Kabiru Yusuf Nadabo, ya bayyana cewa tuni sun shirya tsaf domin gudanar da gangamin wayar da kan daukacin jama’a game da ayyukan da suke yi musamman a karshen watanni hudu na shekara har zuwa …
Read More »Ta Tabbata Muktar Ramalan Yero Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Ya Fice Daga PDP
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kaduna na bayanin cewa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Kamar dai yadda wakilin mu ya ga wata takardar da ya rubutawa mazabarsa ta Kaura ya na shaida masu cewa ya fice daga …
Read More »GOV UBA SANI CONGRATULATES TEAM KADUNA ON WINNING GOLD MEDAL
Kaduna State Governor Senator Uba Sani has congratulated the Kaduna State Cycling Team on their historic win at the ongoing 7th National Youth Games in Asaba Delta State, where the team won its first-ever gold medal. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary made …
Read More »Masu Hali Su Rika Taimakawa Mabukata – Jagaban Matasa
…Ina son a kullum in ga jama’a a tare da ni Daga Imrana Abdullahi Alhaji Abdullahi Idris da ake yi wa lakabi da Jagaban Matasa fitaccen dan siyasa ne a Jihar Kaduna ya jaddada kiran da yake yi wa daukacin al’umma Maza da Mata da su rika kula da …
Read More »Kashim Shettima ya nada Hakeem Baba Ahmed Mai taimaka masa Kan lamuran siyasa
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya nada Dokta Hakeem Baba Ahmed a matsayin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa. Dokta Hakeem ya fito daga Zariya ne a jihar Kaduna kuma dangi daya da Yusuf Datti dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar yar kwadago …
Read More »UTRI Ta Yi Gangamin Wayar Wa Da Jama’a Kai Kan Kula Da Sauyin Yanayi – Hadiza Badamasi
…Mun Gyara Magunan Ruwa – Dokta Haire Hadiza Badamasi, babbar jami’a ce da ke aikin ganin an samu nasarar kiyaye muhalli ta hanyar kulawa da itatuwa musamman a cikin birane wato Urban tree revival initiative (UTRI), da ta yi wani taron gangamin al’umma Maza da Mata da suka zagaya cikin …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS 19 NEW PERMANENT SECRETARIES, RETAINS 7 PERMANENT SECRETARIES
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointment of 19 new Permanent Secretaries and retained 7 out of the existing Permanent Secretaries. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor of Kaduna State and made available to …
Read More »Tribunal upholds Kaduna Central Senator Lawal Adamu Usman’s election
… dismisses APC candidate’s petition for being baseless, lacking merit The National Assembly Election Petition Tribunal sitting in Kaduna, on Saturday, upheld the election of Senator Lawal Adamu Usman. Consequently, the Tribunal declared Senator Usman, fondly called Mr. LA, of the People’s Democratic Party (PDP), the winner of the Kaduna …
Read More »Sanata Katung Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Gidan Cocin Katolika A Fadar Kamantan
Sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Kudu Sunday Marshal Katung (PDP-Kaduna ta Kudu) ya yi Allah wadai da harin da aka kai gidan limamin cocin Katolika da ke Fadan Kamanton a karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna. ‘Yan bindigar sun kai farmaki gidan limamin cocin, Rabaran.Fr. Emmanuel Okolo a …
Read More »