Kaduna State Governor, His Excellency Senator Uba Sani, on Friday 8th September 2023, condemned in the strongest possible terms the recent attack on the Fadan Kamatan Parish – Catholic Diocese of Kafanchan, located in Zangon Kataf Local Government Area of Kaduna State. In a statement …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Bayar Da Umarnin Kamo Wadanda Suka Kashe Mutane A Ikara
…Zamu Hukunta Duk Mai Hannu A Kisan Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya umurci jami’an tsaro da su binciki kisan da wasu ‘yan bindiga suka yi wa musulmi masu ibada a wani masallaci da ke karamar hukumar Ikara a jihar, ya kuma bukaci jami’an da su …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »KADUNA STATE ALLOTS 3 BILLION NAIRA FOR PRIMARY HEALTH CARE CENTERS
By; Imrana Abdullahi The Kaduna State Government has set aside approximately three billion naira to procure advanced medical equipment for 290 primary healthcare centers situated in the 255 wards across the state. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor and made available to …
Read More »Tajudeen Ibikunle Baruwa Ne Halastaccen Shugaban NURTW Na Kasa – Tanimu Zariya
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna An bayyana Tajudeen Ibikunle Baruwa, a matsayin halastaccen zababben shugaban kungiyar direbobi ta kasa NURTW da aka zaba ta hanyar bin ka’ida da tanajin kundin tsarin mulkin kungiyar. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin sabon mataimakin shugaban kungiyar na kasa kuma shugaban NURTW na Jihar …
Read More »Kaduna govr’s chief of staff, Kila, denies outstanding hotel bills, says reports mischievous
By Israel Bulus, Kaduna The Kaduna State Governor’s Chief of Staff, Mohammed Sani Kila has denied a report alleging that he was accosted by the management of a hotel for refusing to pay their outstanding bills. It would be recalled that the Kaduna State Governor’s Chief of Staff was alleged …
Read More »JKD Academy Football team Won KOSI Modukwe Tournament Played In Kaduna
By Imrana Abdullahi After having the competition of 17 football clubs to win the KOSI Modukwe Memorial Cup at Hamada Radio playing ground “Stadium” which was established by Abdallah Yusuf Mamman to help young people who are physically fit in who are developing and are interested in playing the game, …
Read More »Mun Yi Murna Da Dawowar Aikin Hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana gamsuwarta da sake dawo da aikin hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya, inda ta yi kira ga ma’aikatar ayyuka ta tarayya da ta gaggauta kammala aikin domin inganta harkar tsaro da ababen hawa. Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ta bayyana hakan …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Cika Alkawari – Abdulrahman Zakariyya Usman
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a matsayin mutumin da ya cika alkawarin da ya dauka a cikin kasa da kwanaki dari da ya fara jagorancin Jihar Kaduna. Babban mai ba Gwamna Uba Sani shawara a kan harkokin addini Shaikh dan Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman …
Read More »Fees Reduction: Opposition Party, Chairman commends Governor Uba Sani
…Lauds Governors Capacity By; M Abdullahi Imrana The Chairman of African Democratic Congress ADC Kaduna State. Hon. Ahmed Tijjani Mustapha has commended Kaduna state Governor, Senator Uba Sani for his foresight over the downward review of all the State- owned tertiary institutions’ fees. He also described …
Read More »