The Deputy Speaker of the Katsina State House of Assembly, Hon Shehu Dalhatu Tafoki has expressed optimism that the people of the Faskari/ Kankara/Sabuwa Federal Constituency in the State stands a better chance to fair representation in the National Assembly if he is elected in the upcoming 2023 General Elections. …
Read More »An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari
An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa an saki baki dayan Daliban da aka kwashe daga makarantar sakandare ta garin Kankara cikin Jihar Katsina. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawa da ya …
Read More »Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara
Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara Mustapha Imrana Abdullahi A garin Kankara hedilwatar Karamar hukumar Kankara da ke cikin Jihar Katsina dimbin Daruruwan Mata sun fito domin jagorantar Zanga Zanga game da batun sace masu yaya da aka yi a wata makarantar sakandare da ke garin. Su dai matan …
Read More »Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi
Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi Halima Abdullahi, wata budurwa ne mai shekaru 18 da ke Aji uku na babbar makarantar sakandare yar asalin karamar hukumar kankara da ke cikin Jihar Katsina ta bayyana irin yadda aka ci zarafinta lokacin da masu garkuwa da mutane …
Read More »