Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana a fili a wajen wani babban taron Shekara shekara na kungiyar marubuta a kafofin yada labarai mai su na ( Arewa Media Writers) da aka yi a garin Kaduna cewa shugabannin arewa ke da alhakin matsalar tsaron da ya …
Read More »Arewa Media Writers Sun Karrama Gwamnan Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta da ke arewacin Najeriya ta Karrama Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammadu Bello matawallen da lambar Yabo sakamakon aikin tukuru wajen ciyar da kasa gaba. A wajen wani babban taron da kungiyar ta shirya a Kaduna da yayan ta suka samu halarta daga daukacin Jihohin arewacin …
Read More »Gwamna Matawalle Zai Gabatar Da Jawabi A Wajen Taron Matasa A Kan Harkar Tsaro
 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Mutawalle zai gabatar da kasida a game da kalubalen tsaro, ci gaban Siyasa yadda lamarin ya shafi arewacin Nijeriya. Zai gabatar da jawabin ne a babban taron marubuta a kafafen yada labarai na arewacin Najeriya da za a yi a ranar Lahadi …
Read More »Banditry : Matawalle To Addresses Youth On Insecurity
GOVERNOR Bello Muhammad Matawalle of Zamfara State will be delivering a paper on issues of insecurity challenges, political development affecting the orthern region, with focus on Northwest at the annual conference of Arewa Media Writers holding in Kaduna on Sunday July 25, 2021. A statement signed by the National …
Read More »‘Ba Zamu Rufe Baki Mu Kauda Kai, Yan Arewa Suna Cikin Bala’i Don Kwadayin Mulki A 2023, Inji Gwamna Zamfara, Bello Mutawalle
Lokaci ya yi da yan arewa za su dawo su yi wa kansu karatun ta natsu, a ajiye kiyayya, hassada, kwadayi da tsoro tsakanin juna a fuskanci babbar barazanar da ke kara raba makomar arewa; wato sha’anin tsaro, talauci da lallaci. Dattawan Arewa da masu rike da madafun iko da …
Read More »PRESIDENT MUHAMMADU BUHARI HAS PRESENTED APC FLAG TO GOVERNOR MATAWALLE OF ZAMFARA STATE
President Muhammadu Buhari has today formally presented the APC Flag to Zamfara state new leader of the party, His Excellency, Governor Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) at the Presidential Villa, Abuja In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, Public Enlightenment and Communications to the …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE ASSENTS TO LEGISLATIVE, JUDICIARY AUTONOMY BILLS
Zamfara State Executive Governor Hon.Dr Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today assented to the Zamfara State Legislative and Judiciary Autonomy Bills into the Laws of the state. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications to the Governor made available to news men …
Read More »Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe
Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Mulkin Tsafe a jahar Zamfara, Alhaji Abubakar Aliyu MC ya baiyana takaicinsa dangane da irin wasu rahotani na rashin gaskiya da haddasa rikici da suke …
Read More »Yari, El-Rufa’ Da Marafa Sun Kalubalanci Kalamin Shugaban Rikon APC Mai Mala Buni
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »Mun Amince Da Dawowar Gwamnan Zamfara APC – Yari
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara, ya bayyana cewa sun amince da Dawowar Gwamnan Jihar Zamfara Mohammad Bello Matawalle jam’iyyar APC. Abdul’Aziz Yari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron yayan jam’iyyar APC da aka yi a garin Kaduna. An dai yi …
Read More »