Thousands of Gusau residents, Zamfara State, have come out to show their appreciations and joy over the restoration of GSM network services in the city of Gusau, state capital of Zamfara state after spending over a month without service. The shutting of network services was made by the Zamfara …
Read More »Gwamnan Zamfara ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya don taimakawa akan sha’anin tsaro da lafiya.
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan jahar Zamfara Hon Bello Muhammad Mutawalle ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J Mohammed a garin New York don tattaunawa akan hanyoyin samar da agaji na gaggawa ga jahar Zamfara, mussaman akan lamarin tsaro da bunkasa sha’anin lafiya da …
Read More »Sai Mun Ga Bayan Ta’addanci A Jihar Zamfara – Matawalle
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa ya na nan a cikin Jihar Zamfara tare da sauran al’umma a kokarin ganin an magance aikin yan Ta’adda da ayyukansu baki daya don haka kowa ya kara hakuri aikin da ake yi nasara ce …
Read More »Insecurity: Northern Youth Drum Support For Matawalle’s Latest Measures, Caution Opposition
A group, Northern Nigeria Youths for Peace and Political Unity (NOYPO), has declared support for the Governor of Zamfara State, Bello Muhammad Matawalle over his recent security measures in the state. The National Secretary of the group, Barrister Abdullahi Ahmed Kalgo in a message entitled, “Bandits: Insecurity challenges …
Read More »REDEPLOYMENT OF SOME PERMANENT SECRETARIES.
This is to inform the general public that His Excellency, the Executive Governor, Hon. Bello Mohammed Matawalle, MON, (Barden Hausa, Shatiman Sokoto) has approved the redeployment of the following Permanent Secretaries: i) Kabiru Sani, from Ministry of Works to the Ministry of Education; ii) Lawali Mainasara, from Ministry of …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE OFFICIALLY REGISTERS AS MEMBER OF THE APC
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has today Wednesday 4th August, 2021 officially received his APC membership card at his polling unit of Maradun South 001. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, Public Enlightenment and Communications made available …
Read More »Shugabannin Arewa Ne Matsalar Yankin – Gwamna Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana a fili a wajen wani babban taron Shekara shekara na kungiyar marubuta a kafofin yada labarai mai su na ( Arewa Media Writers) da aka yi a garin Kaduna cewa shugabannin arewa ke da alhakin matsalar tsaron da ya …
Read More »Arewa Media Writers Sun Karrama Gwamnan Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta da ke arewacin Najeriya ta Karrama Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammadu Bello matawallen da lambar Yabo sakamakon aikin tukuru wajen ciyar da kasa gaba. A wajen wani babban taron da kungiyar ta shirya a Kaduna da yayan ta suka samu halarta daga daukacin Jihohin arewacin …
Read More »Gwamna Matawalle Zai Gabatar Da Jawabi A Wajen Taron Matasa A Kan Harkar Tsaro
 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Mutawalle zai gabatar da kasida a game da kalubalen tsaro, ci gaban Siyasa yadda lamarin ya shafi arewacin Nijeriya. Zai gabatar da jawabin ne a babban taron marubuta a kafafen yada labarai na arewacin Najeriya da za a yi a ranar Lahadi …
Read More »Banditry : Matawalle To Addresses Youth On Insecurity
GOVERNOR Bello Muhammad Matawalle of Zamfara State will be delivering a paper on issues of insecurity challenges, political development affecting the orthern region, with focus on Northwest at the annual conference of Arewa Media Writers holding in Kaduna on Sunday July 25, 2021. A statement signed by the National …
Read More »
THESHIELD Garkuwa