…Masu Neman Haka, Makiya Cin Nasarar PDP Ne Haddadiyar Majalisar Matasan PDP ta kasa yankin Arewa maso yamma ta baiyana rashin amincewa tare da yin fatali da duk wani shiri don neman a tursasa ma Shugaban jam’iyyar PDP na Kasa Dr Iyorchia Ayu da ya …
Read More »SOKOTO PDP IN DILEMMA AS CHAIRMAN OF MATAWALLE SUPPORT ORGANIZATION, 725 MEMBERS DEFECT TO APC
As the race for 2023 has began in Nigeria, PDP in Sokoto State is having a sleepless night as one of the leaders of party’s support Group pulled out of the party. In a statement Signed by Bashar Abubakar S.A New Media to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, made available to …
Read More »BABU KAMSHIN GASKIYA A LABARIN MAIDO DA CIN HANCIN WASU KUDADE DAGA MAMBOBIN PDP.
Kwamitin zartaswa na jam’iyar PDP ya samu rahoto akan wasu labaran kanzon kurege dake yawo a kafafen sada zumunta domin ɓata suna, akan wasu kudade da aka ce an bayar da su a matsayin alawus alawus na gidaje da aka baiwa wasu mambobin PDP da kwamitin zartaswar ta da …
Read More »PDP IN SLUMBER AS APC PACKS IT’S MEMBERS IN SOKOTO AHEAD OF 2023 POLLS
The People’s Democratic Party (PDP) in Sokoto state in the recent times has been receiving powerful blows from the All Progressives congress ( APC ) as thousands of its members have rejected what they called as an administration that people want to change by voting them out of power. …
Read More »2023: Dattawa Arewa Sun Ki Amincewa Da Batun Cire Ayu Daga Shugabanci PDP…
– Hadin Kai Don Lashe Zabe Yafi Komi Muhimmnaci – Yan Kudu Na Son Hargitsa Makomar PDP Wadansu yan kungiyar fafutukar kare muradin arewacin Najeriya karkashin wasu Dattawan jam’iyyar PDP da ke arewacin Najeriya sun bayar da shawara ga sauran Dattawan jam’iyyar da ke wasu yankunan kasar musamman ma wadanda …
Read More »AYU ZAI YI TAFIYA ZUWA TURAI GOBE , YA MIƘA RAGAMAR KOMAI GA MATAIMAKIN SA
Shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa ,Dokta Iyorchia Ayu , zai bar Najeriya zuwa tarayyar Turai gobe (Laraba). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da aka rabawa manema labarai mai dauke da sa hannun Simon Imobo-Tswam Mataimakin na musamman ga shugaban jam’iyyar a kan kafafen yaɗa …
Read More »PDP Shiyyar Kudu Maso Yamma Na Goyon Bayan Ayu
Masu ruwa da tsaki na yan siyasa daga bangaren shiyyar Kudu maso Yamma a ranar Talata sun bayyana cikakken hadin kai da goyon baya ga shugaban jam’iyyar PDP na kasa Farfesa Iyorchia Ayu. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban masu ruwa …
Read More »Za Mu Fito Da Kudirorin Aiki Guda Biyar – Isa Ashiru
Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa tuni wani kwamitin masana karkashin wani Furofesa daga jami’ar Ahmadu Bello Zariya suka yi aikin fitar da kundin da za a yi aiki da shi da zarar ya kafa Gwamnati a Jihar Kaduna. Ya bayyana …
Read More »Jam’iyyar PDP Ta Taya Tsohon Gwamna Makarfi Murnar Ranar Haihuwarsa
…Sun Ce Shugaba Ne Abin Koyi,Mai Kokarin Hada Kan Al’umma Jam’iyyar PDP ta kasa ta taya tsohon shugabansu kuma wanda ya yi Gwamnan jihar kaduna har karo biyu, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, murnar ranar haihuwarsa da ya cika shekaru 66 a duniya. Sanata Makarfi dai kwararren ma’aikaci ne da ya …
Read More »PDP Chairman Ayu appoints Dingyadi as a Media Aide
National Chairman of the Peoples Democratic Party (PDP) Dr Iyorchia Ayu has approved the appointment of Alhaji Yusuf Abubakar Dingyadi as his Senior Special Assistant (SSA) on Media and Communication. Dingyadi’s appointment letter dated July 26, 2022, assigned by the National Secretary of the Party, Senator Samuel N Anyanwu …
Read More »