Daga Imrana Abdullahi Kwamishinar kula da jindadi da walwalar jama’a ta Jihar Kaduna Hajiya Hafsat Muhammad Baba, ta bayyana cewa wasu mata da ke fama da tsananin Talauci na bayar da yayan da suka haifa ga yan bindiga domin samun kudi Hakika wasu mata na mikawa yan bindiga yayan da …
Read More »YAN BINDIGA SUN KASHE MA’AIKATA 36 A JIHAR KADUNA – YAN KWADAGO
Shugaban kungiyar kwadago reshen Jihar Kaduna kwamared Ayuba Magaji Suleiman ya bayyana cewa ma’aikata mutum 36 ne suka rasa rayukansu sakamakon matsalar yan bindiga a Jihar. Sakamakon hakan ne ya sa a wajen taron bikin yayan kungiyar kwadagon domin murnar ranar bikin ma’aikata ta duniya aka yi shuru na minti …
Read More »MUNA BUKATAR JIRAGEN YAKI – SANATA MANDIYA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata mai wakiltar yankin Funtuwa ta Kudu da ake kira Karaduwa a Jihar Katsina Sanata Bello Mandiya, ya bayyana matukar damuwarsa da irin yadda yan bindiga ke kai hare hare suna kwashe jama’a a wasu sassan yankunsa da nufin karbar kudin fansa. Sanata Bello Mandiya ya …
Read More »Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate
Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Honarabul Felix Hassan Hyate, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’, da ta samar da wata mafita ko wani ingantaccen tsarin da zai kawo …
Read More »Yan bindiga Sun Harbe Daliban Jami’a Uku Da Suka Sace
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Gwamnatin Jihar Kaduna na cewa yan bindigar da suka sace daliban jami’ar Greenfield mai zaman kanta da ke Kaduna sun halaka guda uku daga cikinsu. Kamar yadda wata sanarwar da ke dauke da sa hannun Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na …
Read More »Babu Batun Yin Sulhu Da Yan bindiga, Masu Satar Mutane – Aruwan
Babu Batun Yin Sulhu Da Yan bindiga, Masu Satar Mutane – Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya kara jaddada batun cewa babu maganar yin sulhu da yan bindiga ko masu satar mutane suna karbar kudin fansa. Kwamishina Samuel Ariwan …
Read More »Yan Bindiga Sun Halaka Mutum 1,Sun Sace Mata 2, Maza Uku Sun Harbi Biyu A Maska Jihar Katsina
Yan Bindiga Sun Halaka Mutum 1,Sun Sace Mata 2, Maza uku Sun Harbi Biyu A Maska Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar garin Maska da ke karamar hukumar Funtuwa Jihar Katsina sun koka matuka sakamakon rashin tsaron da yake addabarsu lamarin da ya haifar masu da asarar rai da lafiyar …
Read More »Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina
Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Katsina karkashin jagorancin jajirtaccen kwamishinan yan Sanda Sanusi Buba sun samu nasarar bindige wadansu yan bindiga guda uku har lahira. Su dai wadannan yan bindigan sun addabi al’ummar karamar hukumar Dutsinma da …
Read More »An Sace Wani Malamin Addinin Kirista A Jema’a
An Sace Wani Malamin Addinin Kirista A Jema’a Mustapha Imrana Abdullahi Jami’an tsaro sun kawo wa Gwamnatin Jihar Kaduna rahoton sace wani Malamin addinin Kirista mai suna Emmanuel Egoh Bako tare da matarsa Cindy Bako a karamar hukumar Jema’a. Bayanin hakan na cikin wata takardar sanarwa da ke dauke da …
Read More »Yan bindiga sun sace amarya a Katsina
Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …
Read More »