Home / Tag Archives: Zamfara (page 29)

Tag Archives: Zamfara

ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU

HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …

Read More »

AN KASHE MUTANE 26 A JIHAR ZAMFARA

Daga Imrana Abdullahi Wadansu ina da kisa  da ake kyautata zaton cewa ‘yan ta’adda ne sun kai wani mummunan sabon hari kan manoma a wasu ƙauyukan Jambako, Sakida da Saulawa na Ƙaramar Hukumar Maradun da ke Jihar Zamfara kuma sun  kashe mutum 25. Kamar yadda rahotannin suka tabbatar Wani ganau …

Read More »

ANTI-PARTY: ZAMFARA APC SETS UP 11-MEMBER COMMITTEE

In an effort to fish out those that committed anti – party activities during the last concluded General elections for Governors, state assembly, Senate, House of representatives and Presidential elections Zamfara state chapter of the All Progressive Congress (APC) has sets up a powerful committee that saddled with a responsibility …

Read More »