An kammala horar da mata da matasa 50 yadda za su kasance masu dogaro da kansu ta hanyar koya musu yadda ake sarrafa kayan cimaka da suka hada da Kek da Samosa da shawarma da man abinci (food salad) da sauran girke-gike. Horon, wanda kungiyar daliban manyan makarantun gaba da …
Read More »Daily Archives: June 20, 2020
Gamayyar Kungiyar Matasan Arewa A Kaduna Sun Mikawa El- Rufa’i Takardar Koke
Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyin matasa a Kaduna karkashin abin da suka kira (Kaduna Concerned Groups) sun mikawa Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I takardar kokensu bisa matsalar tsaron da yankin arewacin Nijeriya ke fama da shi. Gamayyar kungiyoyin matasan dai sun shiga cibiyar manema labarai da ke Kaduna …
Read More »