Gidauniyar Zaman Lafiya ta Duniya (GPF) ta horar da mata 40 hanyoyin kasuwanci inda ta baiwa kowace jarin naira dubu 10 don fara aiwatar da kananan sana’o’ a masarautar Kaninkon da ke karamar hukumar Jama’a ta jihar Kaduna. Yayinda yake jawabi a wajen bayar da horon da aka gudanar a …
Read More »Daily Archives: June 18, 2020
Global Peace Foundation trains women on financial literacy, empowers them with seed fund
Muhammad Sunusi Abdullahi An NGO, Global Peace Foundation, has trained no fewer than 40 women in Kaninkon Chiefdom of Jema’a Local Government Area of Kaduna State on financial literacy, business development and value addition. The women were also supported with a seed capital of N10, 000 each to venture into …
Read More »Katsinawa Na Tururuwar Yi Wa Danjuma Katsina Ta’aziyya
Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar Jihar Katsinawa tun daga kan Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari, tare da mataimakinsa Mannir Yakubu da Sarkin Katsina da duk wani mai fada aji daga manyan ma’aikatan Jihar Katsina, yan kasuwa da shugabanni suna tururuwa a gidan Malam Danjuma Katsina domin yi masa ta’aziyyar rasuwar …
Read More »KASTLEA Sun Karyata Batun Kama Keke Napep 800 A Kaduna
Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar tabbatar da yin biyayya tare da kiyaye dokokin hanya na Jihar Kaduna Mejo Garba Yahaya Rimi, Mai murabus, ya musanta bayanan da wasu ke yadawa cewa wai sun kama Babura masu kafa uku da aka fi Sani da (Keke Napep) sama da Dari 800. Garba Yahaya …
Read More »An Nada Matar Gwamnan Bauchi Sarauniyar Bauchi
Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Bauchi Alhaji Dokta Rilwanu Suleiman Adamu, ya ba wa Uwargidan Gwamna Bala Mohammed Sarautar Sarauniyar Bauchi. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wani sakon da Ajiyan Bauchi da Babban Limamin Bauchi suka idda sako daga fadar Mai Martaba. Saboda wannan karamci shugaban ma’aikatan fadar …
Read More »Gamayyar Kungiyoyin Fulani Sun Koka Bisa Kisan Mutane 85 A Kudancin Kaduna
Gamayyar kungiyoyin Fulani guda biyar reshen Jihar Kaduna a arewacin tarayyar Nijeriya sun koka game da irin yadda ba gaira ba dalili wadansu mutane da ba su son zaman lafiya suka kashe masu mutane 85 a hargitsin da ya faru a kwanaki uku da suka gabata. Gamayyar kungiyoyin sun bayyana …
Read More »