Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …
Read More »Daily Archives: June 1, 2020
2023: Cin Zaben APC Akwai Mushkila – Injiniya Kailani
Imrana Abdullahi Wani Jigo a Jam’iyyar APC Injiniya Dakta Kailani Muhammad ya bayyana cewa in ba ayi gyara ba cin zaben jam’iyyar APC a shekarar 2023 akwai Muskila. Injiniya Kailani Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Inda ya ce hakika idan …
Read More »