Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya amince da batun komawar ma’aikata wuraren ayyukansu a matakin Jiha da kananan hukumomin Jihar baki daya, saga ranar Litinin mai zuwa 8 ga wannan watan. Wannan na kunshe ne a cikin wata takardar da ta fito daga ofishin babban sakatare …
Read More »Daily Archives: June 4, 2020
Dokta Garba Dantutture ya yi tuntubbe
A ‘yan kwanakin nan wasu faya-fayan bayanai da Dokta Garba Isiyaku Dantuture, Magatakardan Kwalejin Horas da Mallamai ta Tarayya (FCE) Katsina ya yi akan harkokun siyasa ya ke ta yawo a kafafen watsa labari na zamani. Kalaman da Dokta Garba Isiyaku ya yi sun biyo bayan wani taron karramawar da …
Read More »