Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa ya na nan a cikin Jihar Zamfara tare da sauran al’umma a kokarin ganin an magance aikin yan Ta’adda da ayyukansu baki daya don haka kowa ya kara hakuri aikin da ake yi nasara ce …
Read More »Daily Archives: September 8, 2021
Mutanen Funtuwa Sun Gamsu Da Daukewar Layin MTN
Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar da ke zaune a karamar hukumar Funtuwa cikin Jihar Katsina sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda Gwamnatin tarayya karkashin Muhammadu Buhari ke kokarin kawar da yan ta’addan da ke addabar jama’a. A wani binciken jin ra’ayin jama’a da wakilin mu ya gudanar a garin na …
Read More »No telecoms shutdown in Kaduna State
The Kaduna State Government has no plans to shutdown telecoms services. It has not made such a decision, neither has it announced any such plans. The Kaduna State Government did not reach out to any federal agency to request a telecoms shutdown, and it has not in any way …
Read More »