Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul Dokta Yusuf Tanko Sununu, dan majalisa ne mai wakiltar kananan hukumomin Yawuri, Ngaski da Shangwam a majalisar wakilai ta tarayya da ke Abuja ya bayyana matsalar maciji a matsayin abin da ke addabar Yawuri. Dan majalisar Dokta Yusuf Tanko Sununu ya dai bayyana hakan ne a …
Read More »Daily Archives: September 14, 2021
Ba Sabon Bashi Buhari Ya Aiko wa Majalisa Ba – Yahya Abdullahi
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Yahya Abdullahi shugaban masu rinjaye ne a majalisar dattawan Najeriya ya yi wa duniya karin bayanin halin da ake ciki game da takardar karin bayani da Buhari ya aike masu a majalisar. Sanata Yahya Abdullahi ya ce hakika ba sabon bashi Buhari ya aiko mana ya …
Read More »MATSALAR YAN BINDIGA: TARIHI YA NUNA AMFANI DA KARFI SHI NE MAFITA
Abu Humaida Abubakar Abdullahi Akwa A ‘yan kwanakin nan an samu tabarbarewar tsaro a yankin Arewa maso yammacin Nijeriya sakamakon ayyukan yan bindiga da ke kashewa da yin garkuwa da mutane. Gwamnati na iya kokarinta don ganin cewa an magance matsalar sai dai tana fuskantar kalubale daga wasu bangarori …
Read More »