Daga Wakilin mu A Jihar Kaduna Shugaban Kungiyar Harris Support Organization (HSO) ta kasa, Umar Faruk Magume yace bisa la’akari da kasancewar Jihar Kaduna cibiyar ilmi da wayewa a Najeriya, kuma cibiyar arewacin Najeriya, ya cancanci a ce wanda zai gaji mulkin jihar ya zama haziqin nutum mai fasaha, sannan …
Read More »Daily Archives: September 27, 2021
Gwamnonin Arewa Sun Yi Watsi Da Bukatun Gwamnonin Kudancin Najeriya
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnonin arewacin Najeriya Goma sha tara (19) sun bayyana yin watsi da bukatun da suke kokarin neman wai sai a ba su damar samar da shugaban kasa a zabe mai zuwa. Gwamnonin na Arewa sun bayyana hakan ne a karshen wani babban taron da suka yi tare …
Read More »NORTHERN GOVERNORS RESOLUTION
RESOLUTIONS OF THE NORTHERN STATES GOVERNORS’ FORUM MEETING WITH NORTHERN STATES EMIRS AND CHIEFS HELD ON MONDAY 27TH SEPTEMBER, 2021 The Northern States Governors’ Forum, in its continuous efforts to address the challenges bedeviling the Northern States convened an Emergency Meeting today Monday 27th September, 2021 at …
Read More »An Gano Infoma 84 A Shinkafi; Za A Fadi Sunayensu Nan Gaba Kadan
….A lokacin Da Yan Ta’adda Suka Kashe Mutane 5, Bakwai Suka Samu Raunuka A Wani Harin Yan Bindiga A Masallaci Mustapha Imrana Abdullahi Wani mai fafutukar kwato yancin jama’a dan asalin karamar hukumar Shinkafi cikin Jihar Zamfara ya lashi takobin bayyana baki dayan masu bayar da bayanan sirrin da ke …
Read More »